A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Rahotannin da muke samu da afiyar nan sun nuna cewa wasu Fasinjoji da suka taso daga Gombe da niyyar zuwa Legas sun gamu da ajalinsu a Titin Abuja -Lokoja.
Wani attajirin matashi dan Najeriya mai ji dan ruwan kudi ya baje koli hadaddiyar motarsa kirar Marcedes Benz sabuwa gal a jami’ar Unilag. Dalibai sun mato.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da mahakar man fetur ta farko da aka gina a Najeriya. Tuni dai aka fara aikin hako man, an kuma cire samfurinsa.
Wani lauya mai zaman kansa a Gombe, Abdullahi Muhammad Tamatuwa, ya yi barazanar maka masu ruwa da tsaki a kotu muddin aka mallaka wa Bauchi rijiyar Kolmani.
shugaban kungiyoyin yarabawa da Inyamurai sun koka kan yadda shugabanci ke da rinjaye a arewa mamaikon kudu ko kuma yanayin raba mulkin da kudu dan damawa dasu
Kungiyar kabilar yarbawa ta Afenifere ta ragargaji manyan yan siyasan arewa kan cewa mutanen arewa sun fi sauran yankunan kasar yawa tana mai cewa bata yarda ba
an dai dade ana sa toka sa katsi dan gane da yadda lamarin hako man fetir a yankunan gabashin arewa wato jahohin barno, bauchi da gombe, da ke arewacin nigeria
Ana tuhumar Ministar kudi da shirye-shiryen kasa, Hajiya Zainab Ahmed Shamsuna, da cusa wasu makudan biliyoyi cikin kasafin kudin Najeriya na 2023 dake majalisa
Hotunan rijiyar hakar man fetur da shugaba Muhammadu buhari zai kaddamar yau Talata ya bayyana. Wannan shine rijiyar mai na farko a Arewacin Najeriya gaba daya.
Labarai
Samu kari