Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wata mata ta koka a soshiyal midiya bayan ta kama diyarta mai shekaru 15 tana bacci a dakin danta. Ta cika da mamakin har sai yaushe ne wannan lamari zai kare.
Wasu ma’aurata bakar fata da Bature sun yi murnar cika shekaru hudu da aurensu kuma mutane da dama sun sha mamakin labarin soyayyarsu. Sun hadu ne a intanet.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana jerin sunayen mata 5 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kauyen Mai Tsauni, karamar hukumar Kankara.
Jami'in dan sandan da ya kashe wata mata lauya mai juna biyu ya musanta zargin da ake masa na kisan kai. Ya bayyana hakan ne a wata kotun jihar Legas a yau.
Musulman yankin Yolan Bayara a jihar Bauchi sun yi korafi kan matakin da gwamnati ta dauka na bai wa Kiristoci wani filin makabarta da Musulman suka ce nasu ne.
A yanzu haka bBakano kuma dan asalin jigar su Dangote ne attajiri na hudu da ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika. A bayyana yadda ya samu wannan matsayi mai girma.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da wata mahaukaciya ta haifi jaririnta a tsakiyar kasuwa, mutane da yawa sun shiga mamakin abin da ya faru. An ga abin da ya faru.
Wasu sojoji biyu mata sun ja ruwan yabo a shafin soshiyal midiya saboda kyawunsu; yan matan na aiki ne da rundunar sojojin Amurka kuma tuni bidiyonsu ya yadu.
A Junairun nan za a duba Albashin da Ma’aikata ke Karba. Hukumar NSIWC da ke da alhakin tsara albashi ya fara yin zama domin a duba mafi karancin albashin kasar
Labarai
Samu kari