Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari karkashin jagorancin babban bankin Najeriya (CBN) ta kaddamar da sababbin takardun kudin naira da ta sauya wa fasali.
Wata Kotun majistire a jihar Kebbi ta umarci a kai wasu makiyaya uku gidan gyaran hali bisa gangancin ƙona wa wani manomi gonar gyara da ta kai kudi N1.5m.
Wani minista daga cikin jiga-jigan da ke zagaye da Buhari ya bayyana kadan daga alheran da yake gani tattare da mulkin Buhari. Ya ce Buhari ya kawo sauyi tsaro.
Ba jira, gobe Laraba shugaba Muhammadu Buhari zai bayyana samfurin sabbin kudaden Najeriya 'Naira' da aka sanar da sauyawa fasali. Sun hada da N200, N500, N1000
Fitaccen malamin addinin islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana farin cikinsa kan hakar man fetur karo na farko a arewa. Yace arziki na tahowa arewacin Najeriya.
Wata matashiya 'yar Najeriya ta ba da mamaki yayin da ta bayyana kadan daga abin da take ji a ranta game da abokiyar zama a gidan aure musamman kan kishiya.
Matashi mai suna Muhammad a Yola dake Adamawa ya bayyana gaban kotu bayan an kama shi yana shigar mata tare da damfarar maza masu son kwanciya ko shan minti.
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa an kammala bincike kan farmakin da ‘yan ta’adda suka kai kurkukun Kuje amma ba za a bayyana ba.
Akwai fiye da gangunan danyen man fetur Biliyan 1 a Kolmani. Rijiyoyin man za su jawo Naira Tiriliyan 32 suka shiga asusun tarayya idan aka fara hako arzikin.
Labarai
Samu kari