Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya bayyana cewa kasarsa za ta tura tawaga zuwa birnin Islamabad domin tattaunawa da Amurka/Isra'ila.
Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya bayyana cewa kasarsa za ta tura tawaga zuwa birnin Islamabad domin tattaunawa da Amurka/Isra'ila.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
A birnin Kalifoniya da ke Amurka, an samu wanda ya taki sa’a ya shiga caca, ya tashi da Dala Biliyan 2.04. Sai dai kusan $520m za su iya tafiya wajen haraji.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, tace ta karkare bincike kan duk wani abu da ya shafi fashin gidan yarin Kuje
Nduka Anyanwu, dan takarar kujerar majalisa ta mazabar Ahiazu a jihar Imo karkashin jam'iyyar All Progressives Granda Alliance, APGA, ya fada hannun mahara.
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya mutu ya dawo, ya ce ya kwanta rashin lafiya amma kuma ya ga alamar ya mutu kawai. Daga baya yace ya dawo duniya sarai.
Wasu hotuna sun nuna samfurin danyen man fetur da aka fara hakowa na farko a Arewacin Nasjeriya. An sha yada cece-kuce kan yadda Arewa bata arzikin man fetur.
Rahotannin da muke samu da afiyar nan sun nuna cewa wasu Fasinjoji da suka taso daga Gombe da niyyar zuwa Legas sun gamu da ajalinsu a Titin Abuja -Lokoja.
Wani attajirin matashi dan Najeriya mai ji dan ruwan kudi ya baje koli hadaddiyar motarsa kirar Marcedes Benz sabuwa gal a jami’ar Unilag. Dalibai sun mato.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da mahakar man fetur ta farko da aka gina a Najeriya. Tuni dai aka fara aikin hako man, an kuma cire samfurinsa.
Wani lauya mai zaman kansa a Gombe, Abdullahi Muhammad Tamatuwa, ya yi barazanar maka masu ruwa da tsaki a kotu muddin aka mallaka wa Bauchi rijiyar Kolmani.
Labarai
Samu kari