Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Kusan yan jarida shahrarru kuma kwararru goma sun yi murabus daga gidan jaridar sashen Hausa na BBC tsakanin watan Disamba da yanzu kuma suka koma TRT Hausa.
Wata budurwa yar Najeriya ta kasa boye farin cikinta bayan ta sauka daga jirgin dama. Ta yi birgima a kasa sannan ta fashe da kuka tana mai godiya ga Allah.
Wata mata mai shekaru 47 a duniya ta bayyana yadda Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya dirka mata ciki kuma ya tsere. Tace bai taba waiwayenta ba ko sau daya.
Wani sabin ango a jihar Kano, Hamza Bala ya bayyana cewa sam ba zai yarda ba bayan fasawa Amaryarsa ido yayin shagalin bikinta a unguwar Kwalajawa na jihar.
Ganin cewa a watan Fubrairun 2023, za ayi zaben sabon shugaban kasa a Najeriya. Mun kawo wasu matsaloli da ke dankare su na jiran wanda zai zama Shugaban kasa.
A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.
Firamin Jihar Federal Capital Territory (FCT), Abuja ta saki Abduljalil Balewa daga fitarwa da ya yi bayanin cewa shi mahaifi na farko, Abubakar Tafawa Balewa.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
Wata motar hawa kirar sharon ta kone sakamakon gobara da ta yi yayin da ta ke hanyar fitowa daga gidan man NNPP da ke Club Road, Murtala Mohammed Way a Kano.
Labarai
Samu kari