Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Uwargidan tsohon gwamnan jihar Ekiti, Bisi Fayemi, ta kai korafin wata mata kan zargin tana cin zarafinta, bibiya da cin mutuncinta ta dandalin sada zumunta.
An gurfanar da dalibin nan Aminu Adamu Muhammad da ake zargi da bata sunan Aisha Buhari a gaban kuliya, yanzu mun samu labarin yadda aka kamo shi tun farko.
Matar Shugaban kasa za ta bada shaida da kan ta a kotun tarayya na Maitama. Da alama dalibin da ake shari’a da shi a kotu watau Aminu Adamu ya debo ruwan zafi.
Dakarun tsaro a Kaduna sun kai samame sansanin yan bindiga inda suka gano gawarwakin wasu mata biyu a dajin Chikun a jihar. Sun kuma ceto wasu mutane daga dajin
Wani hazikin dan Najeriya ya baiwa mutane mamaki bayan ya kammala aikin gyara wata tsohuwar mota da ta zama gwangwani. Ya matar da motar ta zama sabuwa gal.
'Yan ajin matashin da aka tura Kurkuku Za Suyi Jarrabawar Karshe. Tun jiya aka aike da Aminu gidan yari mutane basu sani ba. Zai fara jarrabawa ranar Litinin.
Biyo bayan abin da ya faru da Aminu Muhammad wanda Aisha Buhari ta sa aka daure. Mutane sun fara kewan Goodluck Jonathan da ya yi mulki kafin Muhammadu Buhari.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana cewa, gwamnati ta janye dokar da ta sanya na haramtawa 'yan a daidaita sahu bin wasu tituna saboda dalilai.
John Obeta, wani matashi dan shekara 27 dan asalin jihar Enugu, wanda ake zargi da kashe budurwarsa mai suna idowu Buhari ya ce kudinsa ne aka tura asusunta.
Labarai
Samu kari