Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Muhammadu Buhari ya ziyarci fadar Sarkin Daura a ranar Juma'a, a nan aka ji yana cewa ce gudun ayi masa auren wuri, shiyasa ya shiga aikin sojan kasa a Najeriya
Kungiyar NEF ta gargadi wasu da aka ce suna kulla makirci don ganin ba a yi zabe ba a 2023 tare da hana mika mulki ga sabuwar gwamnati cewa ba za ta yiwu ba.
Wani matashi mai shekaru 30 da doriya ya lakadawa budurwarsa bakin duka kan hayaniyar da ta hadasu. Dama zaune suke tare duk da basu yi aure ba, amma a lumana.
Hankalin wani ango ya daga ana tsaka da shagalin aurensa da rabin ransa. Wani na daban ya mikawa amarya takarda, ya karanta me ke ciki sannan hankali ya kwanta.
Gabannin zaben shekarnan, yan majalissar wakilan tarayya Nigeria sun bukaci da hukumar da ke kula da jami'oin kasar nan da su bada hutu ko su tsahirta aiyukanta
Wani matashi ya ba da mamaki yayin da ya yi kokarin sace janaretan kotu a jihar Ogun. Rahoton da muka samo ya bayyana yadda lamarin ya faru da kuma abinda.
Wasu da ake kyautata zaton yan ta'adda ne sun kashe fitaccen malamin addinin kirista a jihar Adamawa, Jerry Hinjari. Yan sandan Adamawa sun tabbatar da kisar.
Wani labarin da muke samu ya bayyana yadda mataimakin kakakin majalisar jihar Kebbi ya yi murabus daga mukaminsa. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru sarai.
Kotun zabe dake zamanta a birnin Osogbo, jihar Osun Osun ta shiga zaman yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Osun tsakanin jam'iyyar APC da PDP yanzu haka.
Labarai
Samu kari