Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Wata matashiya wacce suka shafe shekaru 9 suna soyayya da sahibinta ta biya sadakin aurenta da kanta a madadinsa. Angon ya amince kuma yanzu sun yi aurensu.
A wani labari mai daukar hankali, 'yan bindiga sun sako wani basaraken da suka sace a jihar Ondo, wannan na zuwa ne bayan mako guda da sace sarkin a gidansa.
majalissar dattijai ta sanar da jerin sunjann wasu ma'aikatun gwamnati da su ka ki zuwa gabatan dan kare kasafin kudinsu da kuma wasu tambayoyi da majalissar t
likitoci a jihar Abia sun koka kan yadda gwamnatin jihar tai biris da su ba tare da ta kallesu wajen cika musu hakokinsu da ya kamata ace ta biyasu hakkin nasu.
Tawagar Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ta tafka hatsari inda daya daga cikin direbobi mai suna Ramon Mustapha yace ga garin ku. Wasu a cikin jama’a sun jigata.
Wata kungiya ta ba gwamnatin Buhari shawari, ta ce a kamata ya yi a daina shan lemun kwalba ko kuma a kakaba haraji mai yawan da zai sa kowa ya rage shansa.
Daniel Otoh, babban fastocin cocin Shepherds House Assembly ya riga mu gidan gaskiya. Sanarwar da cocin ta fitar ta ce ya rasu a ranar Lahadi 4 ga watan Disamba
Kasar Guinea Bissau ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bashi lambar yabo mafi girma a kasar. An kuma sanyawa wani titi sunansa saboda was dalilai.
Wata kyakkyawar yar Najeriya ta haddasa cece kuce yayin da ta ɗauki bidiyon yadda ya faɗa wa wani ɗan Acaba tana kaunarsa. Nan take kunya ta kama shi ya amsa.
Labarai
Samu kari