A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
hukumar kula da sadarwa ta kasa NCC, ta sanar da yan kasa kan yadda wata gasa da aka shigo da ita ma suna "invisible challenge" kan su daina amfani da ita.
bayan tsige manajan darakta na hukumar rarraba kayan aikin noma NIRSAL an nada sabon shugaban hukumar a jiya alhamis bayan gwamnan babban bankin kasar ya sahale
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun kai farmaki gidan wani sanata kuma shugaban majalisar kamfen na jam'iyyar PDP a jihar Ribas da safe.
Dan Najeriya ya shiga tasku bayan ya gano cewa budurwarsa da suka dauki shekaru 3 suna soyayya yaudararsa ta yi sannan ta auri wani daban bayan ta ci masa kudi.
Sojoji sun zubar da juna biyu daga cikin mata akalla 10, 000 da karfi da yaji Najeriya. Bincike na musamman da Reuters ta gudanar ya tona asirin sojojin kasar.
Wata matashiya wacce suka shafe shekaru 9 suna soyayya da sahibinta ta biya sadakin aurenta da kanta a madadinsa. Angon ya amince kuma yanzu sun yi aurensu.
A wani labari mai daukar hankali, 'yan bindiga sun sako wani basaraken da suka sace a jihar Ondo, wannan na zuwa ne bayan mako guda da sace sarkin a gidansa.
majalissar dattijai ta sanar da jerin sunjann wasu ma'aikatun gwamnati da su ka ki zuwa gabatan dan kare kasafin kudinsu da kuma wasu tambayoyi da majalissar t
likitoci a jihar Abia sun koka kan yadda gwamnatin jihar tai biris da su ba tare da ta kallesu wajen cika musu hakokinsu da ya kamata ace ta biyasu hakkin nasu.
Labarai
Samu kari