Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rabaran Jude Arogudale, limamin katolika ya shawarci yan Najeriya su kauracewa zaben duk wani dan takara mai tabon laifi . Ya bayyana hakan ne yayin huduba.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, sun haɗu da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ranar Alhamis 26 ga watan Janairu
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP ya bayyana cewa idan aka zabe shi shugaban kasa zai yi amfani da man da aka gano a Bauchi don inganta jihar
Naja'atu Mohammed, tsohuwar hadimar Asiwaju Bola Tinubu wacce ta fita daga APC a baya-bayan ta bayyana cewa ta zabi Atiku kan Obi ne don yafi shi karbuwa a kasa
Wani matashi 'dan Najeriya ya koka kan abinda son kudinsa ya ja masa. Yace yayi nadama kuma ko a rayuwarsa ta gaba ba zai sake ba. Kwanaki suka rage ya mutu.
Babban faston cocin Deeper Life Bible Church, Fasto Williams Kumuyi, ya shawarci kiristoci a Najeriya su tashi su yi aiki bayan sunyi addu'a gabanin zaben 2023.
Jami'an hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa da sauran laifuka makamantansu (ICPC) sun kama tsohon shugaban hukumar JAMB ta ƙasa, Mista Dibu Ojerinde.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, babban malamin addinin Islama a Najeriya ya bayyana alaka da ke tsakanin bature da bakin fata da kuma balarabe a duniyar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya yi kira ga babban bankin Najeriya da ta duba yan karkara ta janye wa'adin da ta shimfida na daina karbar tsoffin kudi.
Labarai
Samu kari