Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar ceto wasu mutanen da aka sace a babban birnin tarayya Abuja adaren jiya Talata 6 ga watan Disamba. Sun kwato wasu makamai.
wata kotu a kasar Mozombique ta daure dan gidan tsohon shugaban kasan kasar sabida zargin cin hanci da rashawa da kuma halarta kudin haram da hada baki wajen
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa a jiya Talata da yamma wasu miyagu suka yi awon gaba da tsohon Akanta Janar na jihar Kuros Riba tare da wasu mutane uku.
Wani malamin makaranta a jihar Katsina ya ci amanar abokinsa yayin da ya ba shi gubar bera a Fura da Nono kafin daga bisa ya sace motarsa a wani kango a jihar.
babban bankin duniya ya fitar da wani rahoto da ke nunna yadda Nigeria da wasu kasashen duniya ke fama da bashi, inda rahotan yace kasashen na tarin bashi.
Wata matar aure ta saki bidiyo mai taba zuciya na kyayyawar uwar mijinta da ke nuna mata so da kauna tun bayan da ta auri danta. Bidiyon ya yadu a Intanet.
Hukumar ICPC ta kama fitaccen mawakin Najeriya D’banj kan zarginsa da wasu harkokin damfara da suka shafi N-Power. Ya ki amsa gayyatar da farkon kiran shi.
Babban bankin Najeriya ya fitar da sababbin dokoki na hada-hadar kuɗaɗe a bankuna. CBN ya taƙaita yawan kuɗade da ƴan ƙasar za su iya cirewa daga asusunsu.
shugaban hukumar NAFDAC ta sanar da sanya doka ta musamman wajen ganin an tsaftace tare da gyara yadda ake ta'anmali da man bilicin a Nigeria kamr yadda aka
Labarai
Samu kari