Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da jana'izar Janar da dakarunta da suka rasa rayukansu a hannun tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno.
Wata mata ta ki shawarin diyarta mai shekaru 7 da ta tace mata kada ta kuskura ta sauya launin idanunta. Yanzu dai ta fara makancewa saboda idon ya fara mutuwa.
Gwamnan CBN ya zauna da Shugaban kasa domin yi masa bayanin tsarin takaita canjin kudi. Godwin Emefiele zai yi wa majalisa bayanin amfani da muhimmancin tsarin.
Wata budurwa ta fusata da yadda wata kawarta ta dauki wata babbar kyauta ta ba saurayinta. Wannan lamari ya ba da mamaki, jama'a da dama a kafar sada zumunta.
Wanda ya kafa cocin Prayar Tower Mission International da ke jihar Akwa Ibom kuma shugabanta Apostle Tom Etim ya rasu a ranar Alhamis 8 ga watan Disamban 2022.
An kama wasu tireloli makare da shinkafar kasar waje wacce shugaba Buhari ya haramtawa 'yan kasar nan cin shinkafar kasar waje. An kama wasu kayayyakin daban.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Disamba, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar yar’uwarsa, Hajiya Laraba Dauda wacce ta rasu ta bar yara da jikoki.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya shawarci yan ƙasa ka da su kurkura takardun kuɗi mara Fenti su zarce 31 ga watan Janairu, 2023 a hannun su.
Wani rahoto da muke samu ya bayyana cewa, Davido zai jagoranci bikin rufe wasannin World Cup da ake gudanarwa a yanzu. A baya da shi zai bude taron a Qatar
Wata kotun majistare a Umuahia, babban birnin jihar Abia ta yankewa tsohon karamin ministan ma’adinai da ci gaban karafa, Uche Ogah hukuncin dauri a kurkuku.
Labarai
Samu kari