Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Duk lalacewar alaƙar soyayya a zamanin yanzu akan samu ta gaskiya kamar dai yadda anan wata budurwa tace mutu ka raba tsakaninta da saurayinta da ya haukace.
gwamnatin shugaba Castillo dai ta fuskanci koma baya, cece-cece kuce, rikici da dabaibayewar al'amura shekaru kadan bayan darewarsa kan karagar mulki a 2021
A bincike da jaridar Leadership tayi, ta gano cewa, gwamnatin tarayya ta kashe kimanin Naira tiriliyan 3.5 wajen fitar da yan Nigeria daga kangin talaucin da
Farfesa Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta jihar Legas kan shirya taron siyasa a coci.
Hafsat Sanusi Lamido wacce aka fi sani da Fulani Siddika Sanusi ta kammala digirinta na biyu a fannin shari’a daga jami’ar Soas dake Landan a ranar Laraba.
Wani matashi dan Najeriya ya zama lauya duk da tarin matsalolin da ya shiga rayuwa yayin da yake tasowa. Iyayen Inyene Dominic Akpan sun rasu yana karamin yaro.
An gayyaci shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya da wasu shugabannin Afrika 48 domin zama su tattauna lamuran da suka shafi zaman duniya da kasashensu.
Majalisar wakilai tayi wa Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele. Tana bukatar a dakatar da Sabbin tsarikan da CBN ta kirkiro a cikin kwanakin nan.
Wani matashin miloniya ya wallafa bidiyon nasarar da ya samu a rayuwa yayin da ya nunawa duniya katafaren gidan da yakerawa kansa da kuma wata tsadaddiyar mota.
Labarai
Samu kari