Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Wasu yan ta'adda da ba a san ko su wanene sun kai hari garin Nagi da ke karamar hukumar Gwer na jihar Benue inda suka kashe mutane biyar tare da kona gidaje 50.
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan lamuran tsaro a Najeriya, Manjo Janar Babagana Munguno ya bayyana cewa wannan karancin Naira ka iya daburta lamarin tsaro.
Obi Okwudiki Odumodu, basaraken garin Asamokwu ya riga mu gidan gaskiya. An kashe Odumodu ne yayin rikici da ake yi da garin da garin da ke makwabtaka da su.
Mako daya bayan dakatad da shi, uwar jam'iyyar PDP ta kammala sallamar Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwmanan jihar Enugu daga jam'iyyarta saboda abu guda.
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Mai Martaba Lamidon Adamawa, Muhammadu Barkindo Aliyu Musdafa, ya nada Aliyu Atiku, dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, Turakin Adamawa
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Abin da Godwin Emefiele ya fada wajen taron majalisar magabata a yau ya bayyana. Gwamnan babban bankin ya ce a yanzu fa babu takardun da za a buga sabon kudi.
Yayin da zaben 2023 ke kara gabatowa, kwamishinan jihar Zamfara ya bayyana komawarsa jam'iyyar PDP mai adawa. Kwamishinan ya bayyana dalilin komawa jam'iyyar.
Labarai
Samu kari