Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Wannan rahoto ya kawo maku duk wasu hukuncin Alkalai da aka yi a shekarar nan da suka shiga littatafan tarihi har abada. Akwai shari’ar Nnamdi Kanu, hijabi, dsr
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta sanar da yin gwanjon kadarorin da ta kwace daga hannun ’yan siyasa da ’yan kasuwa ga ’yan Najeriya masu bukatar saya.
Rundunar 'yann sandas a karamar hukumar Zariab ta jihar Kaduna sun damke wani gagarumin dillalin makamai mai suna Bilyaminu Saidu dauke da miyagun makamai.
Likita kuma masani ilmin al'aurar maza ya yi bayani mai gamsarwa game da targaden azzakari kuma ya bayyana cewa ko kwanakin nan ya yi jinya wasu samari masu.
Wani Sojan Najeriya ya bi wata budurwa da ta yi wasan barkwanci da shi bai sani ba, ya kamo ta bayan ta ba shi takardar zagi ta ruga da gudu, bidiyon abinda ya
Rundunar 'yan sandan jihar Kuro Riba sun damke wasu matasa hudu da ake zargi da yunkuri yi wa banki fashi da makami a jihar.Mutum biyar cikin tawagar sun tsere.
Hajiya Naja'atu Mohammed ta ma'aikatar PSC ta bayyana cewa adadin kudin da ma'aiakatan gwamnati suka sace karkashin mulkin nan na da yawan bala'in da kowa zai.
Gwamnan babban bankin CBN na Najeriya ya bada adadin kudin da ya kashe wajen buga sabbin takardun kudin Naira da kuma lalata tsaffi cikin shekara guda kadai.
Kakakin rundunar yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige, ya bayyana cewa jami'ansu sun kama wani kasurgumin dan fashi inda suka kwato bindigogin AK47 guda hudu
Labarai
Samu kari