Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Gwamnatin gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta rufe Masallatai tare da kwashe littafan Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara bisa umurnin kotun shari'a.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a ranar Juma’a, 23 ga watan Disamba ya bayyana abunda Shugaba Buhari ya ce game da jita-jitan cewa yana shirin kara aure.
Wani ‘Danuwan Abduljabbar Kabara, Askia Kabara ya ba shi kariya, bai goyon bayan a kashe sa. Wannan Bawan Allah kani ne ga Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa cutar sikila ne ta yi sanadin rasuwar yayan sa biyu da tsohuwar matarsa marigayiya Safinatu ta haifa masa kafin ya auri Aisha
A karon farko tun 2018, wannan shekarar ne Buhari ya samu damar yin martani da ce masa da ake wai shi ne Jubril na Sudan, kuma ya mutu an sauya shi ne akwai.
Batun albashin zababbun shugabanni a Najeriya lamari ne da ya dade yan Najeriya suna tafka muhawara a kansa. Yayin da yan Najeriya ke ganin albashin da yan siya
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Abubakar Bukola Saraki ya halarci wurin daura auren Hadiza Abdul'aziz Yari, diya ga tsohon gwamnan jihar Zamfara.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sabon nadi a hukumar NigComSat, ya nada wani dan asalin jihar Katsina. Tukur Muhammad Funtua ne aka nada a wannan matsayin.
Rsagerun 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari kan wasu al'ummomin jihar Kaduna jim kadan bayan da suka hallaka jama'a da dama a wani yankin jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari