Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wani lamari mai ban mamaki ya faru na yadda aka haifi wani jariri bayan da likita ya tabbatar jaririn ya mutu a cikin mahaifar uwarsa. Jama'a sun yi martani.
Wani sabon tsarin da kamfanin WhatsApp ta kawo a 2023 zai hana manhajar kamfanin aiki kan miliyoyin wayoyi a fadin duniya fari daga watar Juanirun nan ta 2023.
Gwamnatin ta yi magana a kan karin albashi a 2023 da hakkokin ASUU na watanni 8 da aka ki biya a 2022. Ministan kwadago da samar da aikin yi ya yi wannan bayani
'Yan ta'adda a kananan hukumomin Rafi da Mashegu sun halaka a kalla mutum hudu tare da sace wasu 100 saboda gaza biyan kudin haraji da manoma suka yi a Neja.
Alhaji Sa'ad Abubakar ya ce tun a lokacin da suke makaranta sun hango kaifin tunani irin na Nasiru El-Rufai wanda wannan yasa suke masa lakabi da babban mutum.
Attajiri Dantata ya bayyana yadda ya rayu, da kuma halin da yake ciki a yanzu. Ya ce ya daina jin dadin rayuwar duniya, don haka yana da buri daya da ya rage.
Fitaccen malami a BUK, Farfesa Bello Ibrahim, ya bayyana cewa da wuya ta'addanci ya kare a yankin arewa nan da shekaru 30 idan ba dau mataki da ya dace ba.
Miyagun 'yan ta'adda sun kai farmaki wasu yankunan jihohin Zamfara da Sokoto a ranar Litinin inda suka halaka a kalla mutane 15 tare da jiagata wasu masu yawa.
Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya yi shagube ga manyan abokan hamayyarsa a zaben 2023 yayin da yake jaddada cancantarsa a cikinsu.
Labarai
Samu kari