Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kasashe da dama a fadin duniya kan fita tare da masoya da iyalinsu domin raya ranar 14 ga watan Fabrairun kowace shekara wanda yake a matsayin ranar masoya.
Hukumar DSS tace bata gama tuhumar Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufuri kuma daraktan kamfen din Bola Ahmed Tinubu ba. Tace akwai sauran rina a kaba dai.
Gwamnan jihar Ribas, Nyeson Wike, ya sake caccakar masu goyon bayan aiwatar da tsarin da CBN ya zo na shi na canja fasalin takardun naira don kuntata mutane.
A wani yanayi mai ban takaici da al’ajabi, a yanzu yan Najeriya da dama sun koma kwana a gaban ATM don samun damar karbar kudade daga asusun ajiyarsu na banki.
Lai Mohammed, Ministan Labarai da Ala'adu yace kwato kayayyakin tarihi da kasashen waje suka sace ne nasara mafi girma daya samu a matsayinsa na ministan Buhari
Sabon Sarkin Kontagora Muhammadu Bararu Mu’azu II wanda ya karbi sandar girma jikan Umaru Nagwamatse ne, wanda Kakansa, Mu’azu ya yi shekaru kusan 13 a sarauta.
Wata babban kotun da ke zamanta a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi ta rushe hukumar tsaro ta yankin kudu maso gabas, Ebubeagu, saboda zarginta da saba doka
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
'Yan POS da ke karbar sama da N200 wajen cire kudi za su fara fuskantar fushin doka nan ba da jimawa ba. CBN ya ce zai fara kama su a hankali nan kusa kadan.
Labarai
Samu kari