Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da limami, basarake da dab baransa a jihar Katsina. An ce suna kan hanyarsu ta zuwa taron APC ne a yankin jihar, inji majiya.
Kyakkyawar budurwa da ta shiga aikin soja ta saki hotunanta don nunawa mutane yadda atisayen sojoji ya sauya mata kamanni. Ta yi kamar namiji a cikin inifam.
Kowane mai rai watarana zai dandani mutuwa, Allah ya yi wa shugaban jami'ar Achievers, Farfesa Samuel Aje rasuwa bayan ya tafi hutun bikin kirsimeti Legas.
Foluke Abosede Ntukdem, tsohuwar sarauniyar kyau ta Najeriya ta riga mu gidan gaskiya. Ta rasu a gidanta Legas a cikin barcinta kamar yadda danta ya tabbatar.
Hukumar kashe gobara ta jihar Legas da Ogun sun tabbatar da tashin wata gobarar cikin dare a fitacciyar kasuwar Ajimula dake tsakanin iyakokin Ogun da Legas.
Wata soja da aka sace ta kubuta daga hannun 'yan ta'adda bayan da sojoji suka yi kokarin kwato ba. An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka sace budurwar a Kudu.
Wani bidiyon ban dariya da ke yawo a manhajar TikTok ya nuno wata matar aure tana sharban kuka wiwi bayan mijinta ya bukaci lallai ta wanke kayanta masu datti.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya gana da Sufetan yan sanda na kasa, Usman Alkali Baba, a hedkwatar Abuja kan kisan da aka yi wa Lauya a jaharsa.
Wata budurwa 'yar Arewa ta ba da mamaki yayin da aka ga tana buga kwallo kamar wata kwararriyar da ta dade tana wasa. Jama'a sun shiga mamakin wannan budurwa.
Labarai
Samu kari