Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya fusata da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, yace ɗan adawa ne kuma ƴakar jam'iyyar APC yake.
Mr Godwin Emefiele, shugaban babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis 16 ga watan Fabrairu bayan sanarwar Buhari.
Wata kyakkyawar matashiya yar Najeriya da ke aikin kanikanci ta samu komawa birnin UK da zama inda a yanzu ta mallaki digiri na biyu daga jami’ar Coventry.
Gidan cin abinci na Gusto, an ce wasu 'yan mata sun gamu da matsala yayin da suka debi girki amma saurayinsu ya gudu ya barsu da biya. Labarin karyane, Gusto.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya tafiya kasar Habasha, birnin Adiss Ababa domin halartan taron gangamin shugabannin kasashen nahiyar Afrika karo na 36.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya nuna takaicinsa kan yadda shugaban kasa ya tsallake umarnin Kotun koli ya haramta amfani da tsohon naira N500 da N1000.
Shugaban kasa ya yi wa hukuncin Kotun koli hawan kawara wajen dawo da tsohuwar N200. Muhammadu Buhari ya dauki matakin da ya ci karo da hukuncin Alkalan kasar.
Muhammadu Buhari ya yi wa ‘Yan kasa jawabi a game da batun sauya kudin. An ji hakan zai bunkasa tattalin arziki, zai rage amfani da dukiya wajen lashe zabe.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana ribar da ƴan Najeriya suka samu a dalilin sauya fasalin takardun kuɗi da gwamnatin sa tayi duk kuwa da cikas ɗin sa
Labarai
Samu kari