CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
NLC da TUC sun gindayawa Muhammadu Buhari ka’idoji kan karin albashi bayan an ji cewa ma’aikata da jami’an gwamnatin tarayya su saurari karin albashin da za ayi
Kwamandan hukumar Hisbah, Sheikh Harun Ibn Sina, ya bayyana cewa hukumar a 2022 ta kama masu laifi 2,260 inda ta kwashe almajirai 1,269 daga kan titunan Kano.
Wani bidiyo da aka wallafa a dandalin sada zumunta ya nuna yadda wani matashin saurayi ya kama rusa kuka da hawaye bayan sahibaɗsa ta masa barazanar rabuwa.
Wata amarya yar Najeriya da kawayenta sun isa wajen daurin aure da wuri inda suka tarar da wajen wayam babu kowa. Sun yi amfani da damar wajen daukar bidiyo.
Matar fitaccen jigon jam'iyyar APC a Legas kuma tsohon dan majalisar wakilai na tarayya, Dayo Bush-Alebiosu, ta rasu ta zato ba tsammani. Ta rasu a ranar Talata
Wata kyakkyawar yarinya a shafin TikTok ta bayyana bacin rantsa bisa wayar gari har yanzu bata samu mijin aure ba saboda babbar manufarta a rayuwa shine aure.
Kungiyar lauyoyin Najeriya wacce ta yi watsi da kisan lauya mace, Bolanle Raheem da dan sanda ya yi ta bukaci a biya iyalanta diyyar kudi naira biliyan biyar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya yi tayin afuwa ga yan bindigan da ke aikata ta'addanci a jiharsa, yave gwamnati zata taimaka masu su sauya.
Bidiyon wani irin kallo da yaro ya yiwa likita bayan ya yi masa allura ya haifar da martani a soshiyal midiya yayin da mutane suka cika da mamakin lamarin.
Labarai
Samu kari