Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
A yau Laraba ce aka samu labarin rasuwar tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Ghali Umar Na'Abba a birnin Abuja, an binne shi da yammacin yau a Kano.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya kai ziyara jihar Filato domin duba waɗanda hare-haren jajibirin ranar kirsimeti ya taɓa a jihar Filato.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar tsohon kakakin majalisar wakilai, Ghali Umar Na'Abba, wanda ya rasu a Abuja.
Rahotannin da ke fitowa daga jihar Ondo na nuni da cewa Lucky Aiyedatiwa ya isa gidan gwamnatin jihar don bikin rantsar da shi. An tsara rantsar da shi karfe 4.
Mun kawo abubuwan da za su sa a rika tunawa da tsohon Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu. Abubakar Malami da kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah sun yake shi.
Rahotanni sun nuna cewa kowa ya yi takansa, babu kowa a ofishin gwamnan jihar Ondo bayan samun labarin cewa Gwamna Akeredolu ya cika ranar Laraba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya girgiza da mutuwar marigayi Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo inda ya bayyana shi a matsayin mutum marar tsoro ko kadan.
Ana shirin rantsar da Lucky Aiyedatiwa, mataimakin gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu matsayin sabon gwamna kamar yadda kundin tsarin mulki ya tanada.
Shugaban jam'iyyar All progressives (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya aike da saƙon ta'aziyya kan rasuwar tsohon kakakin majalisar wakilai, Ghali Na'abba.
Labarai
Samu kari