Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben gwamnan jihar Edo, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin samun nasara a zaben jihar Edo inda ya ce dan takararsu ya hadu.
Wasu fusatattun fasinjoji a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano sun yi zanga-zangar nuna adawa da kamfanin Max Air bisa tsaikon da jirginsu ya samu.
Mai fafutukar kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya zargi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kisan mahaifiyarsa da kanwarsa da kuma neman hallaka shi.
Rahoton BBC ya bayyana adadin kwanakin da Shugaba Tinubu ya yi a wajen Najeriya, idan aka kwatanta da na magabacinsai, Buhari a cikin watanni 9 na farko a mulki.
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
Wani mutum da ya ziyarci shagon siyar da adaidaita ya cika da mamaki bayan an sanar da shi cewa miliyan 2.6 ake siyar da shi a yanzu. Ya daura laifin kan dala.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci 'yan Najeriya da su rika yin addu'a ga shugabanni maimakon zagi ko cin mutunci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka sabhwar ta'asa a jihar Anambra. 'Yan bindigan a yayin harin sun halaka shugaban kauye a jihar.
Labarai
Samu kari