Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
An wayi garin yau Laraba da mummunan labarin rasuwar tsohon kakakin Majalisar Wakilai a Najeriya, Alhaji Ghali Umar Na'Abba wanda ya rasu ya na da shekaru 65.
Legit ta tattaro wasu abubuwa 28 da ya kamata ku sani game da marigayi Oluwarotimi Akeredolu, gwamnan jihar Ondo, tun daga haihuwa har zuwa zamansa gwamna.
Shugaba Tinubu ya jaddada bukatar samar da hadin gwiwa tsakanin gwamnatocin jihohi da na tarayya, domin bunkasa ababen more rayuwa cikin gaggawa a fadin kasar.
Wani rahoto ya nuna yadda aka yi rashin gaskiya da kuma karkatar da kudin jama'a a karkashin mulkin tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari...
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutum 20 ne suƙa riga mu gidam gaskiya yayin da wasu da dama suka jikkata bayan fashewar bututun mai a jihar Ribas.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
An samu asarar rayukan mutum hudu a wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da matafiya a kan titin hanyar Abuja-Kaduna. Wasu da dama sun jikkata.
Wata budurwa a jihar Rivers ta caka wa saurayinta mai suna Tony wuka a wuya har lahira bayan sun samu wata 'yar hatsaniya a tsakaninsu a birnin Port Harcourt.
Sanata Opeyemi Micheal Bamidele ya tabbatar da Majalisa za ta amince da sabon kundi kafin shekarar nan ta kare, ya fadi wannan ne a Iyin-Ekiti a jihar Ekiti.
Labarai
Samu kari