Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Yan sanda sun yi ram da wasu ɗaliban ATBU 2 da wani da ya gama karatu a jami'ar Jos bisa zargin hannu a kisan wasu mutum 3 a kauyen Durum a jihar Bauchi.
Gwamnatin tarayya ta shirya fara bada tallafin N25,000 ga 'yan Najeriya duk wata domin rage radadin halin matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya kai ziyara ta musamman kauyuka biyu da ƴan bindiga suka tafka aika-aikata a kananan hukumomin Zurmi da Birnin Magaji.
Wasu ma’aurata sun koka yayin da bakin da suka gayyata suka ki hallara. Ma’auratan sun kasha fiye da naira miliyan 43 kuma suna sa ran samun baki 88.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan. Ya fadi hanyar da za a magance ta.
Mambobin majalisar dokokin Zamfara sun tsige kakakin majalisar, Bilyaminu Moriki, saboda matsalar tsaro da ta addabi jihar sannan suka maye shi da Bashar Gummi.
Yayin da mutane ke cikin halin kunci a Najeriya, wasu jarumai da mawaka sun fara shan suka musamman kan zaben Tinubu a lokacin kamfen zaben 2023.
Babban limamin cocin Anglican ta Ikwerre a jihar Rivers, Dr Blessing Enyindah, ya yi kira ga Shugaba Tinubuɓda ya tsamo 'yan Najeriya daga halin da suka samu kansu.
Lauyoyin da ke kare jarumar TikTok da ke tsare, Murja Ibrahim Kunya, sun yi barazanar maka gwamnatin Kano a gaban alkali cikin awanni 24 idan ba a bar sun gan ta ba.
Labarai
Samu kari