Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Saratu Abubakar Zazzau wacce aka fi sani da Dakta Girema a shirin Kwana Casaa'in ta shawarci mata masu son shiga fim da kada su shiga, ko su shiga da jagora.
Jaruma Rukayya Umar Santa wacce aka fi sani da Dawayya ta tamfatsa katon ginin gidan bene a cikin garin Kano. Ta wallafa bidiyon a shafinta na Instagram a jiya.
An daura auren Hafsat Idris da kyakyawan matashi mai suna Mukhtar a garin Kura da ke Kano. Ta musanta alakarsa da gidan marigayi Janar Abacha da ake yadawa.
A safiyar Alhamis ne aka wayi gari da sabbin kyawawan hotunan kafin aure na furodusa a masana'antar Kannywood, Abba Bashir Maishadda da jaruma Aishatul Humaira.
Labari da duminsa da ke riskarmu shi ne batun auren jaruma Aisha Aliyu Tsamiya. Majiyoyi sun tabbatar da cewa za a daura auren a ranar Juma'a mai zuwa a Kano.
Jaruma Rahama Sadau ta sanar da cewa ta sadaukar da dukkan cinikin ta na fim din Nadeeya da ake haskawa a sinima ga gidauniyar ta Ray of Hope domin taimako.
Manyan jaruman masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood karkashin kungiyar 13X13 sun ziyarci fadar shugaban kasa da ke babbar birnin tarayya Abuja.
Bayan da wutar rikici ta kunno kai a masana'antar Kannywood, yanzu dai an samu sauki, Sarkin Waka ya ce ya gana da jarumai an tattauna kan abubuwan da suka dace
Tsohuwar jarumar Kannywood, Fati Usman wacce aka fi sani da Fati Slow ta yi sulhu da Naziru M Ahmad wato Sarkin Waka bayan wani sabanin da ya shiga tsakaninsu.
Labaran Kannywood
Samu kari