Jam’iyyar PDP ta bayyana Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar ta na shugaban ƙasa ta hanyar yarjejeniya. Onraor zai kara da Tinubu da sauran 'yan takara a 2027.
Jam’iyyar PDP ta bayyana Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar ta na shugaban ƙasa ta hanyar yarjejeniya. Onraor zai kara da Tinubu da sauran 'yan takara a 2027.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Dawayya ta ce duk wani jarumi da ya shahara ya kudin fim kadai ba zai iya rike shi ba, inda ta ce suna samun kudadensu ta hanyar talla, jakadanci da sauransu.
Batun Ladin Cima na ci gaba da tayar da kura a masana'antar Kannywood, a yanzu haka jarumi Nuhu Abdullahi ya caccaki Naziru Ahmad kan yiwa lamarin kudin goro.
Mahaifiyar mai jegon tayi fitar kece raini inda ta saka wani tsadajjen leshi dan ubansu da sarkar gwal da aka yi kiyasin kudin ta ya kai naira miliyan sha daya.
Shahararren mawakin nan kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Naziru Ahmad wanda aka fi sani da sarkin waka ya gasganta zancen Ladin Cima na kudin da ake biya.
Furodusan masana’antar Kannywood, Nazir Adam Salihi, ya karyatu batun da jaruma Ladin Cima ta yi cewa ba a taba biyan ta kudi masu yawa ba a fitowar da take yi.
Jaruma Ladin Cima Haruna ta ce ta soma harkar fim bayan rasuwar mijinta inda ta ce dama tun a baya tana da sha'awar fim din. Ta ce Kaduna suke zuwa su yi fim.
Abdul Saheer ya bada labarin yadda Ali Nuhu ya ga mai tallar awara ta yi bari,ya dauko kudin da yayi aiko ko aljihu bai saka ba ya bata kyauta,yace ta bar kuka.
Wani ma'abocin amffani da kafar sada zumunta ta Twitter mai suna Babayo ya yi wa jaruma Hadiza Gabon zagin cin mutunci ta sashin sako amma ta yi masa addu'a.
A baya bayan nan ne wata kotu ta aika jatuma Sadiya Haruna gidan gyaran hali bisa kama ta da laifin mata sunan tsohon mijinta, mun gano wasu jarumai mata uku.
Labaran Kannywood
Samu kari