Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Uganda -Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya amshi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban jami'ar Cavendish ta ƙasar Uganda.
Gwamnatin tarayya ta sake rattaba hannu da sojojin kasar Rasha domin dakile ta'addanci a kasar. Wannan na zuwa ne bayan shekaru 20 na karewar yarjejeniyar farko
Wani zance sai a wata duniyar, an samu wani a gari a kasar Italiya in da mutum zai iya sayen gida dungurugum a kasa da N500, kuma ba wai don gidan bai da kyau b
Kasar Amurka ta ce ba ta samun matsala wajen kwashe 'yan kasar ta daga kasar Afghanistan bayan da Taliban ta karbe mulki a karshen makon jiya. Taliban na ba
Za a ji an tsinci Shugaban Afghanistan, Ashraf Ghani bayan ya tsere daga fadar Shugaban kasa. Ashraf Ghani da Iyalansa sun bayyana a kasar United Arab Emirates.
Daga jin labarin shigowar Taliban, shugaban kasar Afghanistan Ashraf Ghani ya tattara kudade da dama na kasar ya tsere dasu zuwa wata kasa. An ga kudi har a kas
Cikin kankanin lokaci Afghanistan ta zama filin daga tun bayan shugaban kasar, Ashraf Ghani ya tsere daga kasar baki daya bayan mayaka sun shiga birnin Kabul.
Katsina - Wasu gungun yan bindiga da sojojin ƙasar Nijar, suna can suna musayar wuta a bakin bodar Jibiya dake jihar Katsina, yan ta'addan sun kashe soja daya.
Kungiyar Taliban ta ce ta yafe wa dukkan wadanda suka yake ta a shekarun da suka gabata.Ta ce ba yaki ne a gabanta ba, kuma ba za ta yaki kowa a halin yanzu ba.
Labaran duniya
Samu kari