Sharif Lawal
7460 articles published since 17 Fab 2023
7460 articles published since 17 Fab 2023
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yadda aka tsaurara sharuddan beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan kisan da aka yi wa wata malamar Islamiyya a Kaduna. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno Sojojin sun kai hare-hare tare da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani hari a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun farmaki manoman da ke aiki a gona inda suka kashe wasu daga cikinsu.
Karamar Ministar babban birnin tarayya Abuja, Dr. Mariya Mahmoud Bunkure, ta nesanta kanta da nade-naden da wani mai ikirarin shi hadimimta ne ya yi.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani ga Peter Obi wamda ke neman Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa kamar yadda Keir Starmer, ya yi.
Sharif Lawal
Samu kari