Sharif Lawal
Author's articles
Kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman, ya yi magana kan kwamitin da majalisar ta kafa ɗomin bincikar tsohon gwamnan jihar Nasir Ahmaɗ El-Rufai.
Shugaban kamfanin Rainoil, Gabriel Ogbechie, ya yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dawo biyan tallafin man fetur.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa gwamnoni na amfani da hukumomin zabe na jihohi domin tafka magudin zabe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta karyata batun dakatar da shugabanta na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. Ta dauki mataki kan masu hannu a ciki.
Hadimin Atiku Abubakar, Demola Olarewaju, ya yi magana kan abin da ka iya faruwa a wajen taron kwamitin zartaswa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Kungiyar 'yan majalisar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bukaci fusatattun 'ya'yan jam'iyyar da su janye kararrakin da suka shigar a kotu.
Jami'an hukumar 'yan sandan fararen kaya ta DSS sun saki ta hannun daman tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da suka cafke.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta ja kunnen Dattawan Arewa kan ci gaba da caccakar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da suka fito suna yi.
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kano ya ladabtar da shugabannin jam'iyyar da suka dakatar da Abdullahi Umar Ganduje.
Sharif Lawal
Samu kari