Sharif Lawal
7175 articles published since 17 Fab 2023
7175 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya soki Shugaba Donald Trump kan yarjejeniyar fahimtar juna da aka kullanda kasar Iran.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi taro da sarakunan gargajiya domin tattauna matsalar rashin tsaro. Ya bayyana muhimmancin da suke da shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord a zaben shekarar 2027, Gbenga Olawepo Hashim, ya yaba kan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran.
Tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya), ya samo mafita kan matsalar 'yan bindiga da suke sace mutane zuwa cikin daji.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan wani hari da ya kashe yara 'yan makaranta 170 a Iran. Trump ya ce yaki abu ne mai matukar muni.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan an yi artabu.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa wasu daga cikin mutanen jihar na dauko hayar miyagu domin aikata laifuffukan garkuwa da mutane.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi martani ga masu sukar yarjejeniyar da ya cimma da kasar Iran. Trump ya ce 'yan hassada ne ke sukar yarjejeniyar.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Sharif Lawal
Samu kari