Sharif Lawal
7651 articles published since 17 Fab 2023
7651 articles published since 17 Fab 2023
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe jami’an tsaro biyu tare da kwace makamansu a harin da suka kai wasu al’ummomi a Ƙaramar Hukumar Riyom ta Jihar Plateau
Tsohon dan takarar kujerar majalisar wakilai a jihar Kano, Fahad Muhammad Dankabo, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu.
Kungiyar Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta gaggauta ceto masu ibadar da aka sace daga wani masallaci da ke Jihar Neja.
Gbenga Olawepo-Hashim ya zargi Atiku Abubakar da kasancewa ɗaya daga cikin waɗanda suka fara goyon bayan cire tallafin man fetur, yana neman ya yi wa ‘yan Najeriya.
Jigon APC a Kebbi, Aminullah Mustapha, ya soki alkawarin Atiku na dawo da tallafin man fetur, yana zargin tsohon tsarin da almundahana da kuɗaɗen gwamnati.
Yan bindiga sun sace basaraken Igbesi a jihar Kwara tare da wasu mazauna gari, yayin da aka kuma sace matar Baale na Dabu a wani hari daban da suka kai.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya musanta zargin ƙin Kiristoci, yana mai cewa an fassara kalamansa ba daidai ba, tare da yin kira ga shugabanni su yi adalci.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya soki tsarin Kwamitin Yakin Zaɓen APC na 2027, inda ya bukaci Abdul’aziz Yari ya sake tunanin jagorantar kamfen ɗin Tinubu.
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya amince da nadinsa a matsayin kodinetan yakin neman zaben Tinubu a jihar, tare da alkawarin karfafa yakin APC a mazabu 361.
Sharif Lawal
Samu kari