![Sharif Lawal avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/6eb54aa1fe407b28.jpeg?v=1)
Sharif Lawal
3213 articles published since 17 Fab 2023
- All (3213)
- Labarai (2150)
- Siyasa (806)
- Mutane (138)
- Labaran duniya (76)
- Wasanni (16)
- Labaran Kannywood (14)
- Nishadi (13)
Author's articles
![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta gano masu shirya zanga zanga, ta yi gargadi mai zafi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun yi tuni kan haramcin gudanar da zanga zanga a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Shugaba Tinubu ya sanya labule da gwamnonin APC, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bb0a5c0eac49ec2a.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Jigon APC ya fadi abin da 'yan Najeriya ya kamata su yi wa Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7ab9b154b0c57883.jpeg?v=1)
![An rasa rayukan mutum 4 bayan gini ya rufto kan ma'aikata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1bb9bb4098629663.jpeg?v=1)
![Gwamnati ta bayyana jihar Arewa da ba za a yi zanga zanga ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b9ec938420357397.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Bauchi ta fito ta bayyana cewa babu wata zanga-zangar da za a gudanar a fadin jihar. Ta gargadi masu shirin yi da su tafi wani waje ba Bauchi ba.
!['Yan majalisa sun ba Tinubu mafita kan zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5e5e47108358ad7b.jpeg?v=1)
Marasa rinjaye na majalisar wakilai sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya tattauna da masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan.
![Zanga zangar adawa da Tinubu: Jam'iyyar APC ta dauki muhimmin mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3ae2dceccd3522fb.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gayyaci shugabanninta na jihohi 36 ma kasar nan zuwa taro kan zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a ranar 1 ga watan Agusta.
![Gwamnatin Tinubu ta bayyana dalilin da ya sa ba ta son a yi zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/532d336a057b4c6b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
![Gwamnatin Tinubu ta fadi hanyar magance zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan da su kwantar da hankulansu. Gwamnatin ta ce a kara mata lokaci.
![Jigon APC ya fadi abin da ya kamata a yiwa Tinubu yayin da ake harin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/41020e7402183f1b.jpeg?v=1)
Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Ondo, Femi Adekanmbi, ya bukaci matasan Najeriya da su hakuri da yin zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu.
![Kungiyar kwadago ta janye shiga zanga-zangar adawa da Tinubu? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/881a6afdce58dd88.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fito ta musanta rahotannin da ke cewa ta janye daga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan kan halin kunci.
![Gwamnatin tarayya ta zaftare alawus din 'yan Najeriya da ke karatu a waje, ta bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9d8530d48ce14ced.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage kudaden alawus da take biyan malaman da ke karatu a kasashen waje. Gwamnatin ta ce tabarbarewar tattalin arziki ya jawo haka.
![Tinubu na shirin rattaba hannu kan kudirin dokar mafi karancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4c89ef26784da1c8.jpeg?v=1)
Majalisar tarayya ta amince da kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na ma'aikatan Najeriya. Kudirin na jiran sa hannun shugaban kasa Bola Tinubu.
Sharif Lawal
Samu kari