
Author's articles







Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya yafewa waɗanda suma so ganin bayan sa a zaben da ya gabata na gwamna a jihar ranar Asabar da ta gabata.

Wata matashiyar budurwa ta nuna takaicin ta kan irin cin amana da saurayin ta yayi mata bayan ta gama ɗawainiya da shi. Tace ita ta dauki nauyin zuwa kasar waje

Bakaniken nan mai halin kirki da ya mayar da N10.8m da aka turo asusun ajiyar na banki a bisa kuskure ya bayyana ko naira nawa aka ba shi a matsayin tukuici.

Shahararren faston na na birnin Onitsha a jihar Anambra, Prophet Cyril Chukwuemeka Odumeji, ya musanta cewa yace an haska masa ranar da zai bar duniya nan.

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa kwadayin mukami ba dalilin da ya sanya ya marawa Tinubu baya ba a zaben shugaban kasa da ya gabata.

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya bayyana yadda na kusa da shi suka ci amar sa a lokacin zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar 18 ga watan Maris.
Sharif Lawal
Samu kari