Muhammad Malumfashi
21370 articles published since 15 Yun 2016
21370 articles published since 15 Yun 2016
Wani kamfanin da ke kera kororon roba, Karex ya bayyana cewa farashin kayansa na iya tashi sosai bayan rikicin Iran ya haddasa tangarda a hanyoyin samar da shi.
Kasar Rasha ta bayyana cewa matsalar da ta sa Iran ke jan kafa gaskiya ne domin Amurka ta sha karya alkawurranta a tattaunawar baya kan nukiliya.
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kano ta sanar da mutuwar wasu maniyyata guda biyu da suka rasu sakamakon hatsarin mota a yankin Rimin Gado a jihar.
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa daga muƙaman ministoci a wani gagarumin sauyi da ya faru a yau Talata, 21 ga Afrilu, 2026.
A labarin nan, za a ji Najeriya ta fara kara wa da duniya wajen fitar da mai, an fara taimaka wa ƙasashen Turai da man jirgin sama saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya mika kokon bararsa ga mahukunta a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Trump ya yi rokon ne kafin a fara tattaunawa.
Kotun Kaduna ta ɗage sauraron belin Malam Nasir El-Rufai zuwa watan Yuni, 2026, yayin da lauyoyinsa ke zargin an sanya siyasa. Zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari