Muhammad Malumfashi
19978 articles published since 15 Yun 2016
19978 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi raga-raga da gwamnatin jam'iyyar APC mai mulki. Ya bayyana cewa shi ba barawo ba ne kamar ta.
Jam'iyyar APC ta yi gargadi kan lalata allunan tallata shugaba Bola Tinubu da wasu 'yan siyasa a jihar Zamfara. APC ta ce ba za ta lamunci haka ba a jihar.
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya kai ziyarar ta’aziyya ga Malam Ibrahim Shekarau, yana yabawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ci gaban Kano.
Wata babbar kotun tarayya da ke a birnin Abuja ta amince da bukatar da aka nema don bincikar takarardun karatun Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atikubl Abubakar, ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta sauya lokacin babban zaben shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba shi da tsaurin addinin da har zai kai sunansa Amurka.
Sarki Aminu Ado Bayero ya kaddamar da sabon masallacin da Abdullahi Ganduje ya gida a Kano. Ganduje ya ba Sheikh Abubakar Lawal Triump jagorancin masallacin.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ba da bayanai kan yadda jami'an tsaro suka yi yunkurin cafke shi. Ya ce jami'an DSS ne ba EFCC ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari