Muhammad Malumfashi
19058 articles published since 15 Yun 2016
19058 articles published since 15 Yun 2016
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki al'ummar kasar Iran da su canza tsarin gwamnatin kasarsu, yana mai cewa su ke da ikon kawo sauyi.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ake yi da gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, kan bukatar sake neman wa'adi na uku a kan mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Lauyan Nasir El-Rufa'i ya yi magana bayan wani rahoto da aka danganta da jami'in ICPC na gano kadarorin tsohon gwamna a Masar,
Farashin danyen mai ya sauka a kasuwannin duniya biyo bayan kalaman da shugaban kasar Amurka ya yi kan Iran. Iran ma ta mayar masa da martani mai zafi.
Jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi martani kan barazanar Donald Trump na kai hari kan Iran, yana gargadinsa da barazanar da ba ta da tasiri ga tsaron man fetur
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Sojojin Iran ta bukaci kasashen da ke son wucewa da mai zuwa kasuwannin duniya su kori jakadun Amurka da Isra'ila. Sun ce wanda ya kori jakadun zai wuce ta Hormuz.
Jakadan Iran Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana abin da Amurka da Isra'ila ke son cimmawa ta hanyar kai hare-hare a kasarsa. Ya ce akwa wata manufa.
A labarin nan, za a ji cewa mashahuran masu kudin Najeriya sun ci gaba da zama a jerin manyan attajirai da ake da su a Afrika bayan karuwar dukiyarsu a 2025.
Muhammad Malumfashi
Samu kari