Muhammad Malumfashi
16344 articles published since 15 Yun 2016
16344 articles published since 15 Yun 2016
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar SERAP ta bukaci gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso a kan ya yi bayani a kan bacewar N3trn daga bankin.
Motar bas dauke da masu Umra ta yi karo da tankar mai a hanyar Madina. Masu Umara daga India 45 sun rasu a hadarin. Hukumomin India sun yi magana.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari makarantar kwana, inda suka kashe mataimakin shugaba, suka sace dalibai masu yawan gaske a jihar Kebbi,
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa taron PDP da aka gudanar a jihar Oyo ba komai ba ne face taron nishadi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu migayun mutane dauke da miyagun makamai sun bude wa bayin Allah wuta, tare da kwashe mutane da dama a sassan jihohin Zamfara.
Rundunar ’yan sanda ta karyata rahoton da ya ce an yi yunƙurin kashe jami’in sojan ruwa Lt. Ahmed Yerima, da ya yi cacar baki da ministan Abuja, Nyesom Wike.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a Benue, lamarin da ya faranta ran masu saye amma ya jefa ’yan kasuwa da manoma cikin asara. Masana sun gargadi gwamnati.
Muhammad Malumfashi
Samu kari