

Author's articles







Mun kawo bayani akan Dr. Jamila Bio da za ta zama ministan matsa. Mahaifinta shi ne Ibrahim Isa Bio wanda ya yi minista lokacin Umaru ‘Yaradua da Goodluck Jonathan.

Hankali ya tashi da aka ji kara a cikin injin jirgin saman Bombadier Global Express 6000 a MMIA. Gwamnan jihar Osun ya na cikin jirgin da ya samu cikas a Legas.

Bola Tinubu ya zakulo Tope Fasua, ya aika shi ofishin Kashim Shettima a matsayin mai bada shawara. Fasua ya ce ai hidimtawa Ubangijinsa da matsayin.

Idan majalisar ta tantance Dr. Olayemi Micheal Cardoso, zai zama Gwamnan CBN, a rahoton nan za a ji tarihin tsohon Kwamishinan da Bola Tinubu zai ba rikon bankin.

Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.

Bola Tinubu ya ce ba zai zama shugaban kasan da zai rika bada uzurori ba, ya ce babu dalilin da ‘Yan Najeriya za su zauna a talauci, mutanenmu ba malalata ba ne.

Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.

Jawabin da aka samu daga ofishin mai magana da yawun bakin Bola Tinubu dabam da na UAE. Minista ya ce ba za a iya tsaida lokacin sake dawo da kamfanin jirage ba.

A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Muhammad Malumfashi
Samu kari