Muhammad Malumfashi
Author's articles
Labari ya zo daga Aso Rock cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Zubaida Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Tarayya (NEMA).
A yau Najeriya na fama da miliyoyin yaran da ba su zuwa makaranta saboda haka Birgediya Janar Lawal Ja’afar Isa mai ritaya ya zama shugaban hukumar almajirai.
'Yan siyasa sun yi suna wajen shirga karya, ana kokarin kawo karshensu. IPC ta ba ‘yan jarida horo na musamman a kan bankado bayanai da labaran bogi.
Young Sheikh wanda ya taso a zawiyar Aliyu Maiyasin a Zariya ya fara tafsir kafin ya kai shekara 10 yana son kawo karshen sabanin malamai a fadin Najeriya.
Kungiya ta hada-kai an bugawa Musulman kurame Al-Kur’ani domin suyi addinin musulunci. Kurame da ke da matsalar ji sun samu damar karatun littafi mai tsarki.
Ana zargin an yi wani cushe a majalisar dattawa a kasafin kudin shekarar nan. Akwai wani kasafin kudin da aka amince da shi da ‘yan Najeriya ba su sani ba
An taba samun mace da ta hau kujerar Gwamna a tarihin kasar nan, yanzu mata 6 za su dare wannan kujera har da Akon Eyakenyi wanda Sanata ce a majalisar dattawa.
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
Bayan auren mata 3 a lokaci guda, magidanci yayi harin karo amare 3 a Najeriya. Babban burin Tersugh Aondona a duniya bai wuce matasa su haifi yara akalla 35.
Muhammad Malumfashi
Samu kari