Muhammad Malumfashi
20736 articles published since 15 Yun 2016
20736 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan karuwar matsalar rashin tsaro. Atiku ya ce gwamnati ta kasa koyon darasi.
'Yan bindiga sun harbe shugaban jam'iyyar Accord a Osun, Asimiyu Ajibola, a Osogbo da dare. An kai shi asibiti, kuma likitoci sun tabbatar yana samun sauƙi.
Shugaban jam'iyyar PRP na kasa, Hakeem Baba Ahmed ya nuna damuwa kam yadda matsalar tsaro ke kara yaduwa a fadin kasar nan, ya bukaci Tinubu ya yi murabus.
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
Rundunar yan sanda reshen jihar Adamawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin, ta ce jami'ai sun fara gudanar da bincike don gano abin da ya haifar da hatsarin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana son ganawa da jagoran Iran, Mojtaba Khamenei. Ya ce za su iya haduwa a gaba ba tare da fadin lokacin ba.
A labarin nan, za a ji Omo-Agege da ke takarar sanata a jam'iyyar ADC ya bayyana dalilan da suka jawo ya ke ƙaunar wasu daga ikon manufofin Bola Tinubu har yanzu.
Gwamnatin jihar Oyo ta ja hankalin masu amfani da kafafen sada zumunta kan sace dalibai, ta bukaci su rika tantance sahihan bayanai kafin su rika yada shi.
Jami'ar majalisar dinkin duniya, Izumi Nakamitsu ta bayyana cewa makaman da aka yi amfani da su a yakin Libya sun kwararo Najeriya sun tayar da rikici.
Muhammad Malumfashi
Samu kari