Muhammad Malumfashi
21211 articles published since 15 Yun 2016
21211 articles published since 15 Yun 2016
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zaben da aka gudanar a jihohin Kano, Ekiti, Nasarawa, Ondo, Ekiti da Enugu. Jam'iyyar PDP ta lashe kujerar jihar Rivers.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Babbar kotun babban birnin tarayya ta bayar da umarnin kama wata jami’ar ‘yan sanda, Edith Erhunwuse, saboda kin bayyana a gabanta a shari'ar N300m.
Jihar Kano ce ta zo ta farko a Najeriya wajen sababbin masu rajistar katin zabe, inda ta samu mutum 441,845 a shirin rajistar masu kada kuri’a a ƙasar.
Matatar Dangote ta rage farashin fetur da N50 a kan kowace lita bayan saukin rikicin Gabas ta Tsakiya da faduwar farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Muhammad Malumfashi
Samu kari