Muhammad Malumfashi
21351 articles published since 15 Yun 2016
21351 articles published since 15 Yun 2016
Bola Tinubu ya amince da sabon tsarin albashi inda albashin sojoji zai tashi daga ₦187,200 zuwa ₦3.25m a kowane wata. An kawo kudin da kowane matsayi zai samu.
An samu babbar sa-in-sa a ADC reshen Adamawa sakamakon jita-jitar sauya sunan dan takarar gwamnan jam'iyyar, Umar Suleiman (Omarana), da sunan Hamman Tukur Ribadu
FIAP tare da abokiyar aikinta FactCheckAfrica sun shirya wani horo na kwanaki uku domin karfafa rawar da masu fada a aji a kafafen sada zumunta a Kano.
Za a ji labari an rantsar da tsohuwar jarumar fina-finan batsa Amaranta Hank, a matsayi Sanata a kasar Colombia bayan nasarar da ta samu a zaɓen da aka yi a 2026
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Gwamnatin Kano ta sanar da shirin biyan ma'abota kaddarori fiye da 1,400 diyyar kudade tare da ba su filaye kyauta sakamakon shafar gidajensu da ginin hanyoyi ya yi!
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari