
Muhammad Malumfashi
14710 articles published since 15 Yun 2016
14710 articles published since 15 Yun 2016
Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya taba bayyana cewa yana fatan cikawa da imani idan lokaci ya yi. Ya yi maganar ne shekara biyu kafin rasuwar shi.
A labarin nan, za ku ji cewa wata matashiya a Kano, Zainab Ishaq Muhammad ta bayyana yadda ta samu mutumin kirki, kuma mijin aure a shafin Facebook.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar shugaban majalisar Musulunci a Najeriya, Sheikh Abdur Rasheed Hadiyyatullah Iwo da ya rasu a Kudancin Najeriya.
A yau ne attajirin dan kasuwa, wanda ya yi suna a Afrika da sauran sassan duniya, Alhaji Aliko Dangote ta cika shekaru 68 da haihuwa, Legit ta tattaro bayanansa.
Wanda ya kafa bankin Diamond kafin mayar da shi Access kuma ya jagoranci kamfanin MTN, Pascal Dozie ya rasu. Ya bayar da gudumawa wajen cigaban tattali.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar Dr Idris Dutsen Tanshi. Bala Lau ya roki Allah ya gafarata wa Dr Idris Dutsen Tanshi.
An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.
Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha
Muhammad Malumfashi
Samu kari