
Muhammad Malumfashi
14710 articles published since 15 Yun 2016
14710 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira ga Peter Obi da Rotimim Amaechi kan alkawarin da suke yi dangane da yin wa'adin mulki na shekara hudu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya nemi a dauki mataki a kan Gwamna Abba Kabir Yusuf kan zargin badakala.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana mamaki a kan yadda ƴan daba su ka kai wa taron ƴan adawa hari a ranar Asabar.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar ADC a Kaduna sun nuna rashin gamsuwarsu kan abubuwan da Nasir El-Rufai yake yi. Sun zarge shi da kokarin kwace jam'iyyar.
A labarin, za a ji yadda wasu ƴan daba su ka tarwatsa taron da wani tsagi na APC da jam'iyyun adawa na ADC, SDP da NNPP su ka shirya a jihar Kaduna.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yaba kan yadda ake gudanar da zaben kananan hukumomi na jihar Rivers. Ya ce Fubara zai dawo kan mulki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari