Muhammad Malumfashi
19969 articles published since 15 Yun 2016
19969 articles published since 15 Yun 2016
Ramadan 2026: Jerin ƙasashe 4 ciki har da Oman da Turkiyya sun tabbatar da cewa za a fara azumin watan Ramadan a ranar Alhamis 19 ga Fabrairu, 2026.
Wani ɗan Najeriya mai suna Abubakar Adamu ya roƙi gwamnatin tarayya ta dawo da shi gida daga Rasha, yana zargin an yaudare shi shiga soja ba da son shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa Reno Omokri ya bayyana cewa akwai abubuwan da Nasir El-Rufa'i ya aikata a jihar Kaduna a lokacin da ya ke gwamna, ya cancanci kamu.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da babban zaben 2027, ta sanar da ranakun da ta ware domin zaben shugaban kasa da na gwamnoni.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Ministan kasar Amurka mai lura da tattalin arziki ya bayyana matakan da suka dauka da umarnin shugaba Donald Trump wajen tayar da zanga zanga a kasar Iran.
Jam'iyyar NNPP ta nesanta kanta da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Ta bukaci hukumar DSS ta bincike shi kan zargin da Amurka ke yi masa.
Wasu majiyoyi na ganin saka sunan Rabiu Musa Kwankwaso a kudirin dokar Amurka kan ‘yancin addini zalunci ne ba tare da hujja, suna jaddada zaman lafiya da adalci.
Sojan Amurka da ya fito daga Najeriya mai suna Chukwuemeka Oforah ya mutu a cikin teku bayan ya fada cikin teku. An bayyana cewa sojan yana da shekara 21.
Muhammad Malumfashi
Samu kari