Muhammad Malumfashi
19982 articles published since 15 Yun 2016
19982 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa a yanzu haka jihar Kano ta tashi daga 'yar kallo a cikin manyan al'amura a Najeriya.s
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna wanda ya ritsa da shugaban karamar hukuma. 'Yan bindigan sun kashe mutane.
Masana ilimin taurari sun ce zai yi wahala a iya ganin watan Ramadan a yau Talata 29 ga Sha'aban a Najeriya. Simwal Usman Jibril ya ce zaibyi wahala a ga wata
A labarin nan, za a ji yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf, Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima da manyan Najeriya da suka yi ziyarar jaje a kasuwar Singer.
Ana bukatar kowane Musulmi ya yi shiri na musamman yayin fara azumin watan Ramadan na 2026 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata da samun lada sosai a azumi.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya karbi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. Shettima ya bayyana muhimmancin Kano ga APC.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bai wa sojojin Amurka izinin shiga wasu yankuna a jihar Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya bayyana cewa akwai kuskure a kalaman Nasir El-Rufa'i da ke kama da amsa laifi.
Dan kwamitin ganin wata a fadar mai alfarma Sarkin Musulmi, Simwal Usman Jibril ya yi karin haske kan matakan da ake bi wajen ganin wata idan rana ta fadi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari