Muhammad Malumfashi
20027 articles published since 15 Yun 2016
20027 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni sun nuna cewa ba a ga tambarin jam'iyyun adawa na PDP, NNPP da ADC a zaben cike gurbin da hukumar INEC ta gudanar ranar Asabar a jihar Kano ba.
Bayan Bola Tinubu ya nemi yafiya ga al'umma, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya soki rokon afuwar da ya yi a Ramadan, yana cewa yafiya tana bukatar cikakkiyar tuba
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da nadin Sheikh Saleh Al-Maghams a matsayin sabon limami a masallacin Annabi Muhammad S.A.W da ke birnin Madinah.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyar haɗakar ƴan adawa ta ADC ta fara samun nasara, ta doke jam'iyya mai mulki a zaben da ke gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar INEC ta bayyana cewa lokacin azumin Ramadan da karancin yam takara na cikin manyan dalilin da suka hana mutane fitowa zaben cike gurbi a Kano.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin raba kan APC a Kano musamman a wajen rabon mukaman da uwar jam'iyyar ta tsara.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari