Muhammad Malumfashi
21352 articles published since 15 Yun 2016
21352 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da shirin daukar sabbin sojoji 28,000 domin kara yawan jami’anta da kuma karfafa yaki da matsalolin tsaro a fadin kasa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Ministan Ilimi a Najeriya, Tunji Alausa, ya aika wa sabon shugaban jami’ar FUTO tambaya kan nadin mataimaka 24 da ake zargin an yi ba bisa ka’ida ba.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Amurka da Iran sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ake fatan ta zama hanyar samar da zaman lafiya a tsskaninsu, sai dai tana fuskantar barazana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya kai karar jigo a jam'iyyar ADC, Kenneth Okonkwo, kara gaban kotu kan zargin bata suna.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Yaron Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Shamsudeen Bala Mohammed, ya rubuta budaddiyar wasika zuwa ga mahaifinsa. Ya ba shi shawarwari kan mulki.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bayyana kaduwarsa bayan rasuwar fitaccen lauya kuma tsohon Sanata Anthony Ademuyiwa Adeniyi, yana da shekara 75.
Muhammad Malumfashi
Samu kari