Muhammad Malumfashi
20037 articles published since 15 Yun 2016
20037 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Kwamitin Majalisar dokokin Amurka ya ba Shugaba Donald Trump shawarar daukar matakai kan Najeriya bayan gano muzgunawa kiristocin da ake yi a kasar
El-Rufai ya nemi kotu ta soke ƙarar DSS tare da biyan sa naira biliyan 2 a matsayin diyya. Za a saurari buƙatar a ranar 25 ga Fabrairu don duba bukatun El-Rufai.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci hukumomin tsaro su tsananta farautar masu hannu a harin Ratatis wanda ya janyo mummunan asarar rayuka.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari'a John Tsoho, ya mika kararrakin da hukumar EFCC ta shigar kan Abubukar Malami ga sabon alkalin da zai saurare su.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na neman gwamnatin tarayya ta dauki alhakin lafiyar Nasir El-Rufai yayin tsare shi da ke janyo martani.
Majalisar dokokin jihar Bayelsa ta amince da nadin sabon mataimakin gwamna. Majalisar ta amince da sabon nadin ne bayan rasuwar Lawrence Ehwrudjiakpo.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Murtala Asada ya yi martani mai zafi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi yan Najeriya su yafe masa laifin da ya yi masu.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari