Muhammad Malumfashi
20037 articles published since 15 Yun 2016
20037 articles published since 15 Yun 2016
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da dalilan da suka hana ta gurfanar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i gaban kotu.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya ba da tabbaci kan ci gaba da zamansa a jam'iyyar PDP mai adawa. Gwamnan ya ce zai ci gaba da adawa.
A labarin nan, za a ji cewa za a samu gagarumin sauyi bayan da Sufeton yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya sanar da cewa ya yi murabus daga mukaminsa.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya fi son sasantawa da Iran maimakon shiga yaki. Ya fadi haka ne yayin tattaunawa da a majalisar Amurka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari