Muhammad Malumfashi
21365 articles published since 15 Yun 2016
21365 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC sun ziyarci tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun nemi ya dawo jam'iyyar.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Isra’ila ta zargi Iran da amfani da ofishin jakadancinta a Landan wajen daukar mutane don ayyukan ta’addanci, tana cewa kariyar diflomasiyya ba za ta boye barna ba.
Mata da matasan ƙaramar hukumar Toro sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin jin daɗinsu kan jagorancin Sanata Shehu Buba, suna zarginsa da gazawa.
Gwamnatin Trump na nazarin tayin Iran na bude mashigin Hormuz muddin aka janye takunkumi, amma rashin maganar nukiliya na kawo cikas ga yarjejeniyar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi zargin cewa wasu yan Najeriya da ba su da kishin kasa ne ke kokarin lalata harkar tsaro don cimma burin siyasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari