Muhammad Malumfashi
20037 articles published since 15 Yun 2016
20037 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan za a ji cewa an gano manyan dalilan da suka jawo Shugaban kasa ya umarci Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerar Sufeton Janar na yan sanda.
Gwamnatin Birtaniya ta yi Allah wadai da yunkurin kai hari wani masallaci a Birtaniya a ibada a Ramadan. Firaminista Keir Starmer ya ce za a dauki mataki.
EFCC ta gurfanar da daraktocin NRC guda 3 kan zargin wawure ₦2.04bn a Legas. An tsare Iloanusi a yari yayin da Njoku ya sami belin jinya a shari'ar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci a sauya kungin tsarin mulkin Najeriya domin samar da 'yan sandan jihohi a yunkurin magance matsalar tsaro.
Kotu ta ɗage shari'ar El-Rufai zuwa 23 ga Afrilu, 2026. Lauyan DSS ya ce har yanzu yana hannun ICPC, yayin da kotu ta yi hukunci kan bukatar belin tsohon gwamnan.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya karbi Walida Abdulhadi Ibrahim bayan sace da aka ce wani jami'in DSS ya yi ya mayar da ita addinin Kirista a Abuja.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Adamawa, Rt. Hon. Bathiya Wesley, da yan Majalisa 14 sun raba gari da PDP saboda rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta shiga batun ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai. Ta bukaci a kai shi kotu ko a sake shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari