Muhammad Malumfashi
20040 articles published since 15 Yun 2016
20040 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya roki gwamnatin tarayya ta kara karfafa yaki da ‘yan bindiga, yayin da mutane dubun-dubu suka tsere zuwa Gombe bayan hare-hare.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta samu nasarar shigar da karin takardu a shari'ar da ta ke yi da tsohon Shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto. An bayyana cewa wasu daga cikin matan da aka kama na da ciki wasu na shayarwa.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi gargadin cewa gwamnatin jam'iyyar APC na iya kai 'yan Najeriya makura. Ya ce za a iya kawar da ita.
Farfesa Usman Shuaib da Imam Fuhad Adeyemi sun bukaci a cire Zakka daga tsarin haraji a sabuwar dokar haraji ta 2025 don tabbatar da adalci ga al'ummar Musulmi.
Gwamnatin Ibrahim Traoré ta kasar Burkina Faso ta kulla yarjejeniyar shekara biyar ta Dala miliyan 147 da kasar Amurka karkashin shugaba Donald Trump
A labarin nan za a ji cewa gwamna Bala Muhammad ya hango girman matsalar tsaro a Bauchi ya nemi daukin gaggawa daga gwamnatin tarayya domin dakile matsalar.
Kasar Pakistan ta bayyana cewa ta fara yaki kai tsaye da gwamnatin Taliban a Afghanistan. Ta jikkata mutane a wasu hare-haren bam da ta kai Kabul.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ja kunnen Amurka da ta kawar da ido a kan tsarin addinin Musulunci da Musulmi suka ginu a kai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari