Muhammad Malumfashi
20750 articles published since 15 Yun 2016
20750 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa matashin 'dan kasuwar, Aliyu Mohammad wanda aka fi sani da Sarkin Mota ya yi nasarar samun takara a jam'iyyar NDC gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji wani sashe na rayuwar dan takarar gwamnan Kano a jam'iyyar NDC, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo da Kwankwaso ya samar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda wasu tsofaffin gwamnoni suaka samu nasarar samun takara na kujerun sanata a karkashin inuwar APC mai mulkin Najeriya.
Karancin ruwan sha ya addabi mazauna birnin Gombe. Inda jama'a ba su samun ruwa daga Dadin Kowa da ake harbo shi. Kudin ruwa ya yi tsada sosai a Gombe.
Kungiyar masu POS ta kasa a Najeriya ta yi barazanar dakatar da aiki a Najeriya. Sun bukaci bankin CBN da hukumar FCCPC su kawo musu dauki kafin daukar matakin.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
An samu rashin wani babban malamin addinin Musulunci a jihar Kwara. Marigayin malamin ya rasu ne a ranar Juma'a, 29 ga watan Mayun shekarar 2026.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), ta shirya fara jigilar mahajjata zuwa gida Najeriya. NAHCON ta bayyana cewa za a fara jigilar a cikin watan Yunin 2026.
Muhammad Malumfashi
Samu kari