Muhammad Malumfashi
21351 articles published since 15 Yun 2016
21351 articles published since 15 Yun 2016
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Abin da aka yi a Hormuz ya fusata Donald Trump kwanaki da yin sulhu, an kai wa wasu jirage hari kuma a tabbatar da wanda ya yi ta’adin ba amma Amurka ta ce Iran ne.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Jam'iyyar NDC ta tabbatar wa yan takararta cewa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke ba zai hana shiga babban zaben 2027 ba, za ta daukaka kara.
Hukumar NCAA ta ci Saudi Airlines tarar N6m kan zargin take hakkin fasinjoji da rashin bin dokokin kare masu amfani da zirga-zirgar jiragen sama.
An yanke wa wasu mutum biyu, Ibrahim Abubakar da Abdullahi Abubakar, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan kotu ta same su da laifin garkuwa da mutane.
Snata Muhammad Ali Ndume ya ce daya daga cikin manyan matsalolin da Tinubu ke fuskanta ita ce wadanda ke tare da shi ba su iya fada masa gaskiya.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su fara kananan sana’o’i kamar kosai da gasasshen masara, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce.
Muhammad Malumfashi
Samu kari