Muhammad Malumfashi
20024 articles published since 15 Yun 2016
20024 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni daga Abuja da Legas sun nuna cewa farashin litar man fetur ya tashi sakamakon canzawar farashin gangar mai a kasuwannin duniya saboda yakin Iran da Amurka
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi, bayan sauyin mukaman ministoci da ya yi a gwamnatinsa a Najeriya.
Amurka ta bayyana jerin makaman da take amfani da su a samamen "Operation Epic Fury" da ta kaddamar a Iran. Sai dai Trump ya haramta fasahar Anthropic a yakin.
Iran ta kai wasu hare-hare kan dakarun sojojin Amurka a kasar Kuwait. Harin na Iran ya jawo an samu asarar rayukan dakarun sojojin Amurka bayan an farmake su.
Rahotanni sun nuna cewa kasar Amurka ta fara shiga yanayin karancin wasu makamai masu linzami da take amfani da su a yakin ta da Jamhuriyar Musuluncin Iran.
An karyata cewa Cristiano Ronaldo ya bar Riyadh zuwa Madrid yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke tsananta, bayan hare-haren ramuwar gayya da Iran ke yi.
Kasar Isra’ila ta kaddamar da sababbin hare-hare a birnin Tehran da ke Iran da Beirut bayan rikicin da ya biyo bayan harin Amurka da Isra’ila kan Iran.
Isra'ila ta rufe Al-Aqsa a Ramadan yau 3 ga Maris, 2026 saboda yaƙin Iran. An hana sallah yayin da Falasɗinawa ke zargin ƙwace ikon masallacin da ƙarfin soja.
A labarin nan, za a ji cewa dan tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Adamu Atiku ya sanar da ajiye mukaminsa na kwamishina a gwamnatin Ahmadu Fintiri na Adamawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari