Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta yi wa Amurka barna bayan ta kai harin ramuwar gayya a kan wasu daga cikin sansanin sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya.
Hukumomim Iran sun tabbatar da cewa suna kokarin nada wanda zai gaji kujerar marigayi jagoran addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka kashe ranar Asabar.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Abuja, ta dage shari'ar tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Mojtaba Khamenei ya tsira daga harin da Amurka da Isra'ila suka hada baki suka kai kasar Iran, inda suka kashe Ayatollah Ali Khamenei a karshen makon da ya wuce.
A labarin nan za a ji cewa Tsohon Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kano, Umar Haruna Doguwa, ya koma kujerar shugaban APC shekaru 10 da mikawa Abdullahi Abbas.
Wasu Amurkawa da suka makale a kasashen Gabas ta Tsakiya na korafi, suna bukatar shugaba Donald Trump ya tallafa musu su koma gida bayan hare-haren Iran.
Ofishin Jakadancin Amurka da ke Abuja ya soke duk shirin ba da biza na ranar Laraba, 4 ga Maris, 2026, saboda yiwuwar zanga-zanga mai alaƙa da rikicin Iran
A labarin nan za a ji cewa kasar Isra'ila ta ci gaba da barazana ga jamhuriyyar Musulunci ta Iran bayan ta samu damar hallaka jagoran addinin kasar, Khamenei.
Ayatollah Ali Khamenei, jagoran addini a Iran, ya mutu a hare-haren sojin Amurka da Isra’ila, yana mai da hankali ga yawan mutanen da suka rasa rayukansu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari