Muhammad Malumfashi
21359 articles published since 15 Yun 2016
21359 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar gwamna a Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gungun yan daba sun yi aika-aika a Kano jim kadan bayan rantsar da mataimakin gwamna Murtala Sule Garo inda mutum 5 suka rasu.
Wani dan majalisar dokokin jihar Borno, ya roki alfarmar a bari ya sake komawa kan kujerarsa. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da yake wannan roko.
Dan siyasa a Najeriya, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa addinin Musulunci na raguwa a Najeriya a karkashin mulkin shugaba Bola Tinubu mai tikitin Muslim-Muslim.
A labarin nan za a ji cewa mataimakin gwamnan Kano Murtala Sule Garo ya ja manyan APC zuwa garin Gwarzo inda aka taro Hayatu Gwarzo zuwa jam'iyya mai mulki.
Gwamnatin kasar China ta caccaki Amurka da Donald Trump kan hare-hare da suka kai kasar Iran. China ta ce yakin Iran haramtacce ne yayin ganawa da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta rasa karfin soji sosai, yana mai cewa kamata ya yi Tehran ta daga tutar mika wuya domin kawo karshen rikicin.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
INEC ta yi watsi da neman soke rajistar jam'iyyar ADC a gaban kotu, tana mai cewa matakin bai dace da doka ba, yayin da hadimin Atiku ya yi martani.
Muhammad Malumfashi
Samu kari