Muhammad Malumfashi
21359 articles published since 15 Yun 2016
21359 articles published since 15 Yun 2016
Magoya bayan Malam Nasir Ahmad El Rufai sun fara tara kudi da nufin saya masa fam din takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, sun hada Naira miliyan 45.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan hari da yan ta'adda suka yi yunkurin kai wa sasaninsu s Yobe, suk tura akalla 50 zuwa lahira.
A labarin nan, za a ji cewa duk da rigingimun shugabanci da ya dabaibaye wani sashe na APC, jam'iyyar tana cinikin fam har ta tara sama da N4bn gabanin 2027.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Mataimakin shugaba Donald Trump, JD Vance ya gana da Nuhu Ribadu kan tsaron Najeriya. Ribadu ya gana da ministan harkokin wajen Amurka kan tsaron Najeriya.
Kungiyar kwadago ta TUC a Najeriya ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu da ta saka tallafin man fetur domin saukakawa talakan Najeriya. Festus Osifo ne ya yi kiran.
A labarin nan, za a ji dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Adamu Atiku ya bayyana dalilin da ya sa ya amince ya fito neman takarar Sanata Adamawa ta Kudu a ADC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari