Muhammad Malumfashi
21359 articles published since 15 Yun 2016
21359 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bayyana zargin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kidime saboda kafuwarta gabanin 2027.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna so su daina dogaro da Amurka game da karfin soja nan da shekara 10 masu zuwa.
Wata maniyyaciya daga Adamawa, Aishatu Muhammadu, ta rasu sakamakon ciwon zuciya a ranar 9 ga Mayu, 2026, yayin da take kan hanyar zuwa Madina a Saudi Arabiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Amurka da Iran sun sake samun rashin fahimta bayan bangarorin biyu sun ki amincewa da sharuddan sulhun da suka aika wa juna.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na bai wa Kudancin Najeriya tikitin takarar shugaban ƙasa na 2027 domin kammala tsarin karɓa-karɓa na shugabanci.
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Dan majalisar dokokin Borno mai wakiltar Magumeri, Audu Mustapha, ya bayyana cewa hawaye da aka gani a bidiyo na farin ciki ne daga goyon bayan jama’a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari