Muhammad Malumfashi
17185 articles published since 15 Yun 2016
17185 articles published since 15 Yun 2016
Aminu Adamu ya bada hakuri ga jama'a musamman Aisha Buhari a Twitter. Da kimanin karfe 7:30 na yau sai muka fahimci Aminu Adamu ya goge shafinsa daga Twitter.
Majalisar Dattawa za ta yi aman Sanatoci fiye da 50, ‘Yan Majalisa sun ci taliyar karshe. Sanata Ike Ekweremadu wanda ya dade yana majalisa ba zai zarce ba.
A wannan rahoton, mun tattaro jerin shahararrun masu kudin da ake da su daga jihar Kano. Ya kamata a sani, ba Legit.ng Hausa ta gudanar da wannan bincike ba.
Maganar da ake yi. Peter Obi mai neman mulki a LP, ya samu goyon bayan wasu manya a Najeriya, kuma an ji LP tana da jama’n da za su taimaka mata a zaben 2023.
Daliban Najeriya sun ce za su barke da zanga-zanga a ko ina idan aka cigaba da tsare Aminu Adamu, Lauyansa yana ganin wannan ne ya tada hankalin 'yan sanda.
Abdullahi Ganduje ya amince a kara kudi domin a kammala titi a Kwankwaso. Titin da ake yi a karamar hukumar Madobi zai taimakawa mutanen tsohon Gwamnan Kano.
Ministan harkokin sufurin tarayya yace nan da mako daya mutane za su cigaba da hawa jirgin kasan Kaduna-Abuja, yanzu duk wanda bai da NIN ba zai hau jirgi ba.
Soyayyar Ibrahim Adam da masoyiyarsa, Aisha Abdulrahman Haruna ta ba mutane mamaki. Sai da masoyan suka yi shekaru ba su tare, kwatsam kaddara ta dawo da su.
Gwamna Nyesom Wike ya maida martani ga masu jin haushinsa saboda ya yabi Muhammadu Buhari, yace ko bai kaunar Shugaban kasa, dole ya yarda shi ya biya su kudi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari