Muhammad Malumfashi
20933 articles published since 15 Yun 2016
20933 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatiɓ Tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana shirinta na gina tashoshin samar da wuta daga hasken rana wanda aka fi sani da sola a jihohi 19.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Hoton da ake yaɗawa na Rabiu Kwankwaso sanye da hula mai ɗauke da tamabarin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ba gaskiya ba ne, kirkirarsa aka yi.
Shugaban APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas ya ce kofar jam'iyyar a bude take ga kowa, musamman ga masu kishin kasa da ci gaba inda ya yi gargadi da gindaya sharuda.
Wasu mutane dauke da manyan makamai sun kutsa kasuwar garin Faruruwa da ke karamar hukumar Shanono, inda suka hallaka wasu, tare da garkuwa da mutane.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar mai taimakawa Gwamna Abba Kabir Yusuf a bangaren matasa, Hon. Abdullahi Salisu Furfura a jihar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi nade-nade masu yawa a gwamnatinsa tun bayan hawansa kan karagar mulki. Waau suna zarginsa da nuna bangaranci a rabon mukamai.
Shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC), Muhyi Magaji Rimin Gado, ya ce ba shi da hadi da 'yar tiktok, Rahama Sa'idu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari