Muhammad Malumfashi
20012 articles published since 15 Yun 2016
20012 articles published since 15 Yun 2016
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa kasar Isra'ila. Makaman sun sauka a wasu wurare da dama na Isra'ila. Makaman sun yi barna a wasu wurare da dama.
Rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fadada. Amurka da Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare kan Iran yayin da take mayar da martani.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta fara murna da sabon harin da ta kai Iran, yayin da ake ci gaba da zuba ruwan bama-bamai a Tel Aviv a yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya yi waya da shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian. Ya bukaci a bude mashigar Hormuz da Iran ta rufe kirif.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya wallafa bidiyo ya fadi halin da ya ke ciki ana jita-jitar cewa ya mutu. An gano cewa bidiyon da ya wallafa na gaskiya ne
Kamfanin Saudi Aramco ya nuna rashin tabbas kan fitar da mai a watan Afrilu, yayin da ikon Iran kan mashigar Hormuz ya zama babban tarnaki ga makamashin duniya.
Kasar Iran ta harba makamin Sijjil mai nisan gaske zuwa Isra'ila karon farko tun bayan fara yaki. Makamin na da karfin gaske kuma zai iya shiga Isra'ila a minti 7.
Manyan kamfanonin mai na Amurka sun gargaɗi Donald Trump kan ta'azzarar matsalar makamashi yayin da Amurka da Iran suka ƙi amincewa da tsagaita wuta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari