Muhammad Malumfashi
21356 articles published since 15 Yun 2016
21356 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
An fara tattara sakamakon zaben fitar da gwanin APC na takarar shugaban kasa wanda aka kece raini tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Stanley Osifor.
ADC ta sahalewa Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu Deen su kara a zaben fitar da dan takarar shugaban kasa da za a yi ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da taimakon manyan jam'iyya sun sasanta jiga-jigan APC gabanin babban zabe mai zuwa a 2027.
Jam'iyyar APC na gudanar da zaben fitar da gwani tsakanin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Osifo Stanley domin tsaida dan takarar shugaban kasa gabanin 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
AbdulAziz Ganduje, ɗan tsohon shugaban APC na ƙasa, ya sayi fom domin takarar kujerar majalisar wakilai a Kano ƙarƙashin jam’iyyar NDC mai adawa a Najeriya.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya rubuta wasika ga hukumar PSC domin neman a yi wa wasu 'yan sanda karin girma na musamman.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ba zai halarci bikin auren dansa Donald Trump Jr. ba saboda muhimman harkokin gwamnati da rikicin Iran.
Muhammad Malumfashi
Samu kari