Muhammad Malumfashi
20008 articles published since 15 Yun 2016
20008 articles published since 15 Yun 2016
A kotu a Abuja ta yanke hukunci ga Musa Ibrahim game da satar waya a masallaci yayin azumin Ramadan, inda aka umarce shi ya share masallaci na wata guda.
A labarin nan, za a ji cewa dubun wani dan leken asiri da keyi wa Isra'ila aiki a Iran ya shiga hannun mahukunta, an aika shi barzahu ana tsaka da yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta fara ɗaukar sababbin matakai na ramuwar gayya bayan Isra'ila ta kashe babba a tsaron kasar, Ali Larjani da ɗansa.
Saudiyya ta kakkabe makami mai linzami da ya nufi sansanin sojin saman Amurka a Al-Kharj, yayin da takaddama tsakanin Amurka da Iran ke ci gaba da ƙaruwa.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Rundunar tsaron Isra'ila ta tabbatar da kashe wasu manyan jagorori a kasar Iran. Ta kuma bayyan shirin da take yi don ganin bayan Mojtaba Khamenei.
Rundunar IRGC ta tabbatar da kisan Brigadier Janar Gholamreza Soleimani da Ali Larijani a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da ƙasar Iran. Ga abin da muka sani.
Sanata Ali Ndume ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya maida hankali kan tsaro maimakon siyasar 2027, biyo bayan kisan mutane 25 a hare haren bam a Maiduguri.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump, ya ce farashin mai zai ragu sosai bayan yaƙin Iran ya ƙare, duk da tsadar man fetur da ake fama da ita yanzu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari