Muhammad Malumfashi
19997 articles published since 15 Yun 2016
19997 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar IRGC ta Jamhuriyar Musulunci ta kasar Iran ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila. Ta bayyana cewa za ta ci gaba da kai hare-haren ramuwar gayya.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya jawo ce-ce-ku-ce kan kalamansa da suka shafi Annabi Isa da Genghis Khan, yayin da ya musanta nuna ƙiyayya ga Kiristoci.
Babban kwamanda a rundunar sojojin Iran ya bayyana tanadin da suka yi wa shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ya ce sun shirya masa abin ban mamaki.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kaddamar da sabon makami mai linzami a yakin da take yi da Isra'ila. Ta bayyana wuraren da ta farmaka a cikin kasar Isra'ila.
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta yi ikirarin farmakar jirgin yakin Amurka. Mahukunta a Amurka sun tabbatar da cewa jirgin ya samu matsala a sararin samaniya.
Jagoran kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya sanar da cewa za a cika azumi 30 gobe Juma'a, sannan za a yi sallah karama ranar Asabar, 21 ga watan Maris, 2026.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Mudir Markaz, ya sanar da lokacin gudanar da karamar Sallah. Hakan na zuwa ne kafin Sarkin Musulmi ya ba da sanarwa.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin tawagar gwamnatin Kano a wani buda baki na musamman da aka shirya a Fadarsa.
Wani malamin addini a Kano, Sheikh Yahya Maimota, ya roƙi Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su guji rikici kan shirin gudanar da hawan Sallah.
Muhammad Malumfashi
Samu kari