Muhammad Malumfashi
19994 articles published since 15 Yun 2016
19994 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya fito ya ba da shawara ga kasashen Musulmi. Pezeshkian ya kuma musanta cewa Iran na son kera makaman nukiliya.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta kasar Iran (IRGC) ta bayyana cewa ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana nazarin rage yawan sojoji a Gabas ta Tsakiya sakamakon yakin da ya ke da Iran. Tehran ta ki yarda da batun.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta cire takunkumi kan man Iran yayin da ake tsaka da yaki da Tehran. Iran za ta samu damar sayen makamai da kudin da ta samu.
Wani dan jarida mai zaman kansa a kasar Amurka, Nathan Levins ya yi ikirarin cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya rasu. Ya ce an yi zaman makoki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya dauko batun tsagaita wuta a yakin da ake yi da Iran. Trump ya ce manufa daya suke son cimmawa tare da Isra'ila.
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Gwamnatin Amurka ta tura dakarun soji na musamman (MEU) guda 2,500 tare da wasu sojoji da jiragen yaki zuwa Gabas ta Tsakiya, inda za su yi yaki da Iran.
Jagoran addinin Musulunci a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce hare-haren da aka kai Turkiyya da Oman ba su da alaka da sojojin kasar ko kawayenta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari