Muhammad Malumfashi
19920 articles published since 15 Yun 2016
19920 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni sun bayyana cewa Rasha na taimakawa Iran da bayanan tauraron dan Adam da fasahar jiragen yaki, ciki har da wuraren sojojin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
Kungiyar kwadago sun bukaci karawa ma'aikatan gwamnati albashi da zai kai N154,000, karin kashi 120 cikin 100 saboda wahalar rayuwa da ma'aikata ke fuskanta.
A kotu a Abuja ta yanke hukunci ga Musa Ibrahim game da satar waya a masallaci yayin azumin Ramadan, inda aka umarce shi ya share masallaci na wata guda.
A labarin nan, za a ji cewa dubun wani dan leken asiri da keyi wa Isra'ila aiki a Iran ya shiga hannun mahukunta, an aika shi barzahu ana tsaka da yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta fara ɗaukar sababbin matakai na ramuwar gayya bayan Isra'ila ta kashe babba a tsaron kasar, Ali Larjani da ɗansa.
Saudiyya ta kakkabe makami mai linzami da ya nufi sansanin sojin saman Amurka a Al-Kharj, yayin da takaddama tsakanin Amurka da Iran ke ci gaba da ƙaruwa.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Rundunar tsaron Isra'ila ta tabbatar da kashe wasu manyan jagorori a kasar Iran. Ta kuma bayyan shirin da take yi don ganin bayan Mojtaba Khamenei.
Rundunar IRGC ta tabbatar da kisan Brigadier Janar Gholamreza Soleimani da Ali Larijani a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da ƙasar Iran. Ga abin da muka sani.
Muhammad Malumfashi
Samu kari