Muhammad Malumfashi
21356 articles published since 15 Yun 2016
21356 articles published since 15 Yun 2016
Wata kungiyar Kiristoci a jihar Niger ta zargi jam'yyar APC mai mulki da hana Kiristoci shiga zabukan fitar da gwani da ake gudanarwa a fadin jihar yanzu.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi takarar gwamnan Kano a jam'iyyar NDC a 2027, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi takrarar Sanata.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da nasarorin da gwamnatinsa a samu a cikin shekaru uku na mulkin kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
Sheikh Isa Ali Pantami ya fitar da wasikar fita daga jam'iyyar APC da ya ce ya yi tu ranar 19 ga Mayun 026 kafin shiga jam'iyyar adawa ta PDP a Gombe.
Jam'iyyar APGA ta bayyana Nazir Dahiru Bauchi a matsayin matashi mai himma, wanda ke da kwarewa da gogewar harkokin shugabanci domin sauya fasalin Bauchi.
Hadimin shugaban kasa, Dada Olesegun ya bukaci yan Najeriya su rika bincike da tantance labari, yana mai cewa musanta zargin Tinubu ya sauya addini.
Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero sun soke hawan Sallah da suka shirya yi a lokacin bukukuwan babbar Sallah saboda yanayin tsaro da shawarar yan sanda.
Shugabannin APC a mazabar Odu da ke karamar hukumar Dekina a jihar Kogi sun dakatar da Sanatan Kogi ta Gabas, Jibrin Isa bisa zargin cin amanar jam'iyya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari