Muhammad Malumfashi
19924 articles published since 15 Yun 2016
19924 articles published since 15 Yun 2016
Shugaba Bola Tinubu ya umarci ministoci da sauran masu muƙaman siyasa masu neman takara a zaɓen 2027 su yi murabus kafin ranar 31 ga Maris, 2026.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya mayar da martani kan murabus din babban jami’in yaki da ta’addanci Joe Kent, wanda ya yi murabus saboda adawa da harin a Iran.
Rundunar tsaron al'umma ta NSCDC ta sanar da tura jami'anta wurare daban-daban domin aikin tsaro a lokacin bukukuwan karamar Sallah a jihar Kano.
Iran ta kai hare-haren jirage marasa matuka da makamai masu linzami a kasashen Larabawa, abin da kungiyar kare hakkin dan Adam ta ce barazana ce ga rayukan mutane.
Ƙasashen NATO ƙarƙashin jagorancin Jamus sun yi watsi da kiran Trump na shiga yaƙin Iran, suna masu cewa Amurka ba ta tuntuɓe su ba kafin ta fara wannan yaki.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar III ya bukaci a fara neman jimjirin watan Shawwal, watau watan karamar sallah daga gobe Laraba.
Daraktan cibiyar NCTC Joseph Kent ya yi murabus, yana zargin cewa Isra'ila ce ta tunzura Trump shiga yaƙi da Iran wanda ba shi da amfani ga kasar Amurka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari