Muhammad Malumfashi
19920 articles published since 15 Yun 2016
19920 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban Iran ya bukaci ƙungiyar BRICS ta taka rawa wajen tabbatar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, ya zargi Amurka da Isra’ila kan hare-haren da suka kai.
A labarin nan za a ji cewa wani masanin halayyar masu aikata laifuffuka, Dr. Sulaiman Ishaq Muhammad ya shawarci gwamnati game da ƴan ta'adda a soshiyal midiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana dalilan da suka jawo takasa hakuri, har takai hari waɗansu sansanonin soji a Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna yiwuwar tsayawa takarar Sanata ta Arewa a 2027, bisa ga bukatun shugabanni da masu ruwa da tsaki.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya yi alhinin rasuwar hadiminsa, wanda ke tsare masa duk wasu ayyukan da zai yi, an ce ya rasu ne a wurin taro.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya musanta rahoton cewa zai sauya sheka zuwa APC duk da cewa ya tabbatar da rigimar da ke cikin jam'iyyar PDP.
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, ya aika da sako ga mutanen Iran yayin da ake ci gaba da yaki da Amurka, Isra'ila. Putin ya taya su murnar shiga sabuwar shekara.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ƴan ta'adda su shida sun shiga Kibiya, inda su ga dauke Sakataren mulki na karamar hukumar kan idon iyalansa da Sallah.
Muhammad Malumfashi
Samu kari