Muhammad Malumfashi
21356 articles published since 15 Yun 2016
21356 articles published since 15 Yun 2016
'Yan bindiga sun yi aika-aika bayan da suka kai wani harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani basarake a kan hanyar komawa gida.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Babban jami'in gwamna Soludo, Ben Nwankwo ya tsallake rijiya ta baya yayain da 'yan bindiga suka budewa tawagar shi wuta yana kan hanyar zuwa wani kauye.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya yi zargin cewa gwamnatin Seyi Makinde ce a jihar Oyo ta shirya sace dalibai da malamai don batawa Tinubu suna.
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
Bayan rufe makarantu a jjihar Oyo, kungiyar malamai a Najeriya ta NUT ta bukaci malamai su fito gangami a fadin kasar domin nuna fushinsu kan sace daliban.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sake koma wa kotu da sababbin tuhume-tuhume a kan Tukur Mamu da ake zargi da hada kai da 'yan Boko Haram.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dakatar da dan majalisar wakilai na mazabar Auyo/Hadejia/Kafin Hausa, Hon. Usman Ibrahim kan wasu zarge-zarge.
Muhammad Malumfashi
Samu kari