Muhammad Malumfashi
21356 articles published since 15 Yun 2016
21356 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa dattawa a jihar Kwara sun bayyana adadin mutanen da suka rasa rayuwarsu sakamakon ta'addanci a karkashin mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Dan takarar shugaban kasa a AAC, Omoyele Sowore ya ce zai jagoranci zanga-zanga mai zafi zuwa fadar shugaban kasa a Abuja domin saka gwamnati ceto daliban Oyo.
A labarin nan za a ji dan takarar Majalisar Wakilai ta Tarayya a karkashin jam’iyyar NDC a jihar Delta, Julius Akbovoka ya ce yana jiran tsammanin sakamakon zabe.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya bayyana cewa nasarorin Shugaba Tinubu cikin karin wa’adi na shekaru hudu za su kai Najeriya matsayi mafi girma.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake sanya mutanen da ke kauyen Dan Gulbi na karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto. Sun hallaka mutane masu yawa.
Gwamnatin jihar Borno na ci gaba da daukar matakan dakile yaduwar cutar kwalara a kananan hukumomi daban-daban, fiye da mutum 30 sun kwanta dama.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Muhammad Malumfashi
Samu kari